Majalisar Dokokin Kasar Sin Ta Rufe Zaman Taronta Na Shekara-shekara
Published: 11th, March 2025 GMT
Majalisar wakilan jama’ar kasar Sin ta 14 wadda ita ce majalisar dokokin kasar Sin ta gudanar da taron rufe zaman babban taronta a yau Talata.
Shugaba Xi Jinping tare da sauran jagororin gwamnatin kasar sun halarci taron a katafaren zauren jama’ar kasar Sin, watau Great Hall of the People, da ke birnin Beijing.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Ban da wannan kuma, game da batun cewa kasashen kungiyar EU suna shirin cire na’urorin kamfanonin sadarwa na kasar Sin, Lin Jian ya bayyana cewa, kamfanonin kasar Sin suna aiwatar da ayyukansu bisa doka a nahiyar Turai na dogon lokaci, wadanda suka samar da kayayyaki da hidimomi masu inganci ga jama’ar Turai, tare da samar da muhimmiyar gudummawa wajen raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma da samar da ayyukan yi a nahiyar. Kasar Sin ta kalubalanci kungiyar EU da ta samar da yanayin gudanar da ciniki cikin adalci da rashin nuna bambanci ga kamfanonin kasar Sin don magance wargaza amannar da kamfanonin suka yi wa nahiyar Turai kan zuba jari. (Zainab Zhang)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA