Majalisar Dokokin Kasar Sin Ta Rufe Zaman Taronta Na Shekara-shekara
Published: 11th, March 2025 GMT
Majalisar wakilan jama’ar kasar Sin ta 14 wadda ita ce majalisar dokokin kasar Sin ta gudanar da taron rufe zaman babban taronta a yau Talata.
Shugaba Xi Jinping tare da sauran jagororin gwamnatin kasar sun halarci taron a katafaren zauren jama’ar kasar Sin, watau Great Hall of the People, da ke birnin Beijing.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Sin Na Maraba Da Karin Abokai Daga Kasa Da Kasa Su Ziyarci Kasar
Guo Jiakun ya bayyana cewa, a ranar 26 ga wannan wata, hukumomin Sin masu ruwa da tsaki sun gabatar da sabbin matakan mayar da kudin haraji ga baki masu yawon bude ido, lamarin da ya kyautata manufar mayar da kudin haraji tun daga lokacin sayayya da kawo sauki ga baki masu sayayya. (Zainab Zhang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp