Ina yi wa ‘yan’uwana da abokan arzki barka da juma’a da kuma barka da azumi Allah ya karbi ibadunmu kamar su; Badi’a, Habiba, Zulaihat, Nuwaira, Rashida, Munir, Habib, Farhan, Yasmin da dai sauransu, asha ruwa lafiya.
Sako daga Sakeena Tijjani Ahmad Jihar Jigawa:
Ina gaida Kawu sambo, Adda Atine, Yakumbo Ummi, Junaidiyya, Adda Nafi, Adda Jamila, Fatima, Adda Hadiza, Nurain, Fatima Danjuma, Jamila Sa’id, Fiddausi Habib, Zeenat, Fauziyya, Mahmah, Sajida, Kawu Yakubu, Meenah, da fatan sun yi juma’a lafiyya kuma da fatan za su sha ruwa lafiya.
Sako daga Haydar Salisu Jihar Bauchi
Ina gaida yayana Yusuf, Dawud, Bello, Marwan, da, Ummana da Abbana da kuma abokaina Muhammad, Usman, Salisu, da Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya.
Sako daga Shukra Ibrahim Jihar Sokoto:
Ina gaida Babana Alh. Ibrahim Mai Turare da Mamana Haj. Bilkisu, sai Rahma, Khadija, Amina, Yahanasu, Saudat, ina fatan za su yi juma’a lafiya.
Sako daga Meerah’s Kitchen:*
Ina gaida Mum da Dad dina sai sisters dina da brothers dina, abokaina da kawaye na, Meenah, Yesmin, Labiba, Abidah, Asma’u(Husna), Ahmad, Umar, Haydar da Zakiyya, sai colleagues dina; Zee-Zee, Princess Aisha, Rahma’s Delight, Grace, Promise, Charity, Gift, Faith, Peace, Unity, Aisha (first daughter), Beauty, Bily, Zunairah, Glory, Fati Seemah, Maryam Sha’aban, Nafisa (Ifan Beauty), Yusra, Fatima Auta, Jidda (Arsu), Nadiya, da dai sauransu da fatan za a sha ruwa lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Zargin Satar Fasaha: Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan shari’ar BBC
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta sanya ranar 3 ga watan Yuni, 2025 domin yanke hukunci kan shari’ar BBC da mawaƙi Abdul Kamal.
Tunda farko Abdul, ya maka kafar ne a kotu, inda yake neman ta biya shi diyyar Naira miliyan 120, kan zargin amfani da waƙarsa a shirinsu na “Daga bakin mai ita” ba tare da izininsa ba.
Ma’aikatan wutar lantarki sun tsunduma yajin aiki a Kano Sojoji da ’yan siyasa na taimaka wa Boko Haram da bayanai — ZulumA zaman shari’ar na ranar Litinin, lauyan mai ƙara, Barista Bashir Ibrahim Umar, ya gabatar da makaɗin waƙar, Muhammad Sani Uba a matsayin ɗaya daga cikin shaidun wanda ke ƙara.
Makaɗin ya tabbatar wa kotu cewa shi ne, ya yi wa Kamal kiɗan da ake shari’ar a kansa.
Daga bisani alƙalin kotun, ya sanya ranar 3 ga watan Yuni, 2025 domin yanke hukunci kan shari’ar.