Aminiya:
2025-06-16@04:17:51 GMT

HOTUNA: Yadda aka yi jana’izar Haruna Zago a Kano

Published: 13th, February 2025 GMT

An yi jana’izar fitaccen ɗan siyasar nan kuma Shugaban Hukumar Kwashe Shara na Jihar Kano (REMASAB), Alhaji Ahmadu Haruna Zago, a Ƙofar Kudu da ke Fadar Sarkin Kano.

Haruna Zago, ya rasu a Asibitin Koyarwa na Malam Aminu Kano, bayan fama da rashin lafiya.

Sojoji sun doki ’yan sanda kan kama ‘mai laifi’ Miƙa makaman ’yan bindigar Katsina ya bar baya da ƙura

Dubban mutane ne suka halarci jana’izar fitaccen ɗan siyasar, daga ciki har da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, Jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso, Sarkin Kano na 16, Mai Martaba Sanusi Lamido Sanusi.

Sauran jami’an gwamnatin Kano da manyan ’yan kasuwa na daga cikin waɗanda suka halarci jana’izar marigayin.

Ga hotunan yadda jana’izar ta wakana:

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Haruna Zago Kwankwaso Rashin lafiya rasuwa Siyasa

এছাড়াও পড়ুন:

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Ciwon Olsa

Ga mai fama da ciwon Olsa, sai ya nemi garin ‘ya’yan Gwanda cokalin shayi daya; ya zuba a kunu sau daya a rana, har tsawon kwana bakwai, za a rabu da ita da yardar Allah.

 

Ruwan Maniyyi

Ga masu fama da karancin ruwan maniyyi, sai ya nemi garin ‘ya’yan Gwanda da Madara ya hada ya rika sha, wannan hadi na matukar kara ruwan maniyyi.

Ciwon Siga: Shan garin ‘ya’yan danyar Gwanda cokali daya a ruwan dumi, na sauke Siga cikin kankanin lokaci a jikin mutum da izinin Allah.

 

Hana Daukar Ciki

Ga masu son yin tsarin iyali, shan garin ‘ya’yan Gwanda cokalin shayi daya a ruwan dumi bayan yin jima’i, na hana ciki ya shiga.

 

Taifot Da Maleriya

Ana kiba ‘ya’yan Gwanda a tace a ruwa, kimanin lita hudu (Galan daya), a zuba zuma kimanin cokali 10 a sha rabin kofi sau biyu a rana har ya kare, za a samu lafiya in sha Allah.

 

Cutar Daji (Cancer)

Shan ruwan ‘ya’yan Gwanda da aka kirba aka tace kofi daya a rana sau daya, yana rigakafin kamuwa da ciwon Daji.

Amma fa ban da masu jinjirin ciki ko kuma wadanda ba su da daya daga cikin wadannan cutuka. Sannan, har masu ciwon Hanta ma za su iya yin amfani da shi in sha Allah.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
  • Ƴansanda Sun Fara Tsananta Ɗaukar Mataki Kan Ƴan Daba A Kano
  • HOTUNA: Yadda aka yi sulhu da ƙasurgumin ɗan fashin daji Ado Aliero a Katsina
  • Masu ƙwacen waya sun kashe ma’aikacin Jami’ar Northwest a Kano
  • Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
  • Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su
  • Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya
  • Ambaliya: Gwamnatin Kano ta fara tsaftace magudanan ruwa
  • Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6
  • Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya