Cinikayyar ‘Yan Kwallon Da Aka Yi A Watan Janairu
Published: 8th, February 2025 GMT
A gasar Serie A
14:03 – Joao Felix (Chelsea – AC Milan) aro
Premier League
01:00 – Adel Disasi (Chelsea – Aston Billa) aro- 00:25 – Marshall Munetsi (Reims – Wolbes) ba a fayyace kudin ba.
00:15 – Carlos Alcaraz (Flamengo – Eberton) aro- 00:00 – Nasser Djiga (Red Star Belgrade – Wolbes) ba a fayyace kudin ba.
23:15 – Ben Chilwell (Chelsea – Crystal Palace) aro- 23:10 – Mathys Tel (Bayern Munich – Tottenham) aro – 23:00 – Nico Gonzalez (Porto – Manchester City) £50m 22:50 – Eli Junior Kroupi (FC Lorient – Bournemouth) ba a fayyace kudin ba.
21:32 – Somto Boniface (Chelsea – Ipswich) ba a fayyace kudin ba. 21:32 – Aled Palmer (West Brom – Ipswich) ba a fayyace kudin ba. 20:00 – Tyler Bindon (Reading – Nottingham Forest) ba a fayyace kudin ba.
19:00 – Marco Asensio (Paris St-Germain – Aston Billa) aro -14:02 – Eban Ferguson (Brighton – West Ham) aro- 10:31 – Stefanos Tzimas (Nuremburg – Brighton) £20.8m
Wasu daga gasar duniya
00:21 – Abdoullah Ba (Sunderland – USL Dunkerkue) aro – 23:40 – Duk (Aberdeen – Leganes) ba a fayyace kudin ba.
23:35 – Gabin Bazunu (Southampton – Standard Liege) aro- 23:30 – Tom Holmes (Luton -Dender) aro- 20:15 – Lloyd Kelly (Newcastle – Jubentus) aro- 19:45 – Carney Chukwuemeka (Chelsea – Borussia Dortmund) aro
08:30 – Kosta Nedeljkobic (Aston Billa – RB Leipzig) aro
Premier League
Kebin Danso (Lens – Tottenham) aro daga baya za a iya sayensa-Patrick Dorgu (Lecce – Manchester United) £25m. Marcus Rashford (Manchester United – Aston Billa) aro
Balentin Barco (Brighton – Strasbourg) aro – Cesare Casadei (Chelsea – Torino) £12.5m
-Ranar 1 ga watan Fabrairu-
কীওয়ার্ড: ba a fayyace kudin ba
এছাড়াও পড়ুন:
Fursunan da aka yanke wa hukuncin kisa ya tsere daga gidan yari a Yobe
Wani fursuna mai suna Abba Hassan, wanda aka yanke wa hukuncin kisa, ya tsere daga gidan gyaran hali na Potiskum da ke Jihar Yobe.
Rundunar ’yan sanda ta Jihar, ta tabbatar da wannan lamari a cikin wata sanarwa da kakakinta, DSP Dungus Abdulkarim, ya fitar a ranar Asabar.
Tinubu ya yanke hulɗa da Amurka kawai — Sheikh Gumi Kisan Kiristoci: Ba zan yaƙi ƙasar iyayena kan labaran ƙarya ba — Sojan AmurkaA cewar sanarwar, Abba Hassan, wanda asalinsa ɗa Jihar Borno ne, ya gudu daga gidan yarin a ranar 31 ga watan Oktoba, bayan kotu ta yanke masa hukuncin kisa.
DSP Abdulkarim, ya roƙi jami’an tsaro, direbobi, sarakunan gargajiya, ’yan banga da al’ummomin Jihar Yobe da maƙwabtan jihohi da su taimaka da bayanai da za su taimaka wajen sake kama shi.
Ya kuma gargaɗi jama’a da kada su kusanci fursunan da ya tsere, domin hakan na iya zama hatsari.
“Domin kare lafiyarku, idan kuka ga wani da kuke zargi shi ne, ku sanar da ofishin ’yan sanda mafi kusa ko gidan gyaran hali, ko kuma ku kira lambar 08038452982,” in ji sanarwar.