Radio Nigeria Kaduna Sun Je Ta’aziyar Albabello
Published: 6th, February 2025 GMT
Mahukunta gidan Radiyon tarayya na kaduna sun kai wa iyalan Alhaji Bala Albabello ta”aziya wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar litini 3 ga watan fabrairu na shekarar 2025.
Shugaban gidan Radion, Malam Buhari Awwalu ne ya jagoranci tawagar zuwa gidan marigayin dake Tudun Jukun a zaria.
Malam Buhari Awwalu ya jajantawa iyalan marigayin,inda ya yi addu’ar Allah ya bai iyalan hakurin rashin sa,kuma ya sa a rinka tunawa da kyawawan dabi’un sa na taimakawa marasa karfi da kuma Dora al’umma akan turbar kasuwanci.
Ya kuma roki Allah da ya sanya shi a aljannar firdausi.
Da ya ke jawabi a masadin iyalan,Alhaji Hassan Abdulwahab ya yi bayanin cewa marigayi Albabello ya sadaukar da rayuwar sa ce wajen hidimtawa al’umma.
Cikin mahukunta gidan Radion da suka rufa wa shugaban bayan sun hada mataimakin darakta mai kula da sashin mulki,Malam umar Alkali da mataimakin darakta mai kula da sashin shirye-shirye,Malam Idris Yahaya da mataimakin darakta mai kula da sashin talace-talace, Malam Musa Yahaya da mataimakin darakta mai kula da sashin cinikayya,Malam Abubakar Lawal Dutsen ma,da mataimakin darakta mai kula da wasanni da watsa shirye-shirye daga nesa,Malam Lawal Ali Garba da mai rikon shugaban sashin sabuwar hanyar yana labarai na zamani, Malam Umar usman Tsiga da shugaban sashin kula da na’urorin kwsmfuta,Malam Nasiru Umar chawai da mai binciken kudi,Malam Yusha’u Umar.
HALIRU HAMZA
উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa
কীওয়ার্ড: Ta aziya Zaria da mataimakin darakta mai kula da sashin
এছাড়াও পড়ুন:
Cikakken Jerin Sunaye: Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 Don Bukin Ranar Dimokuradiyya Ta 2025
Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.
Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:
Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).
Shehu Musa Yar’Adua
Rt Hon Tajudeen Abbas
Senator Godswill Akpabio
Wole Soyinka
Commander of the Order of the Niger (CON)
Ghali Umar Na’Abba
Salisu Buhari
Umaru Dikko
Uche Chukwumerije
Bala Mohammed Gwagwarwa
Aisha Yesufu
Innocent Chukwuma
Tony Nnadi
Olisa Agbakoba
Nuhu Ribadu
Hafsat Abiola-Costello
Tunde Bakare
Kabiru Yusuf
Jibrin Ibrahim
Clement Nwankwo
Alao Aka Bashorun
Alhaja Sawaba Gambo
Barrister Felix Moria
Bayo Onanuga
Bishop Mathew Hassan Kukah
Chief Frank Kokori
Dare Babarinsa
Dr John Yuma Sen
Dr Alex Ibru
Dr Amos Ayingba
Dr Beko Ransome Kuti
Dr Edwin Madunagu
Dr Kayode Shonoiki
Dr Nurudeen Olowpopo
Femi Falana, SAN
Fredrick Fasehun
Governor Uba Sani
Ken Saro Wiwa
Ladin Mitee
Mobolaji Akinyemi
Olawale Osun
Prof Bayo Williams
Prof Humphrey Nwosu
Prof Julius Ihonvbere
Prof Olayinji Dare
Prof Segun Gbadegesin
Prof Shafideen Amuwo
Prof Festus Iyayi
Rear Admiral Ndubuisi Kanu
Senator Ayo Fasanmu
Senator Polycarp Nwite
Senator Shehu Sani
Tokumbo Afikuyomi
Tunji Alausa
Officer of the Order of the Niger (OON)
Abdul Oroh
Ayo Obe
Bagauda Kaltho
Bamidele Aturu
Baribor Bera
Barinem Kiobel
Chima Ubani
Daniel Gboko
Dapo Olorunyomi
Emma Ezeazu
Felix Nuate
John Kpuine
Kunle Ajibade
Labaran Maku
Luke Aghanenu
Nick Dazang
Nordu Eawo
Nosa Igiebor
Paul Levera
Sam Amuka Pemu
Saturday Dobee
Seye Kehinde
Commander Of The Federal Republic
Alhaji Balarabe Musa
Chief Bola Ige
Kudirat Abiola
Pa Alfred Rewane
Pa Reuben Fasaranti
Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu
Sen Abu Ibrahim
Sen Ame Ebute
Sen Jibrjn Ibrahim Barau
Member of the Federal Republic (MFR)
Ibijoke Faborode
Seun Onigbinde
Samson Itodo
Ezenwa Nwagwu
Kemi Okenyodo
Akin Akingbulu
Raymond Duke Tenebe
Oby Nwankwo
Abiola Akiyode-Afolabi
Ariyo-Dare Atoye
Ndidi Nwuneli
Auwal Musa Rafsanjani
Y.Z. Ya’u
Jaiye Gaskia
Jaye Gaskia
Issa Aremu
Hamzat Lawal
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp