Leadership News Hausa:
2025-05-25@14:42:07 GMT

Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Athletico Madrid Da Getafe

Published: 3rd, February 2025 GMT

Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Athletico Madrid Da Getafe

Mai yiwuwa Atletico Madrid za ta fara wasa da wannan zubin:

Musso, Llorente, Gimenez, Witsel, Azpilicueta, Correa, Gallagher, Koke, Lino, Sorloth, Griezmann.

Mai yiwuwa Getafe zata fara da wannan zubin:

Letacek, Iglesias, Duarte, Alderete, Rico, Alena, Dakonam, Arambarri, Sola, Uche, Mayoral.

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Karon farko an tattauna kai tsaye tsakanin ECOWAS da AES

A karon farko an fara tattaunawa tsakanin kungiyar ECOWAS da ta AES ta kawancen kasashen nan guda uku na Sahel da suka balle.

Shugaban hukumar ECOWAS, dan kasar Gambia Omar Touray, ya tattauna a birnin Bamako da ministocin harkokin waje na kasashe mambobin kungiyar AES wato Mali, Burkina da kuma Nijar.

Wannan dai shi ne karon farko tun bayan ficewar kasashen Mali da Burkina Faso da Nijar daga kungiyar ECOWAS a watan Janairun 2024.

Bangarorin sun tattauna kan manyan batutuwan da suka hada da siyasa, diflomasiyya, shari’a, tsaro, da kuma ci gaban tattalin arziki da zamantakewa.

An dai amince, bisa bukatar shugabannin yankin, na kiyaye nasarorin da aka cimma a hadin gwiwar yankin, da tabbatar da zirga-zirgar jama’a da kayayyaki cikin ‘yanci, har zuwa lokacin da aka kulla sabbin yarjejeniyoyin tsakanin ECOWAS da AES.

An kuma yi tsokaci game da bukatar gaggauta yaki da ta’addanci a yayin wannan taro.

Bangarorin biyu sun bayyana damuwarsu kan wannan batu tare da cimma matsaya kan “gaggauta yin aiki don samar da yanayin da ya dace don samar da hadin gwiwa a yaki da ta’addanci.”

Shugaban Hukumar ta ECOWAS da Ministocin Harkokin Waje na Kungiyar ta AES sun amince da ci gaba da yin shawarwarin “kullum bisa bukatu na jama’ar yammacin Afirka.”

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An Gargadi Shugaban Amurka Dangane Da Fadawa Iran Da Yaki
  • Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City
  • Karon farko an tattauna kai tsaye tsakanin ECOWAS da AES
  • Mohamed Salah Ya Zama Gwarzon Ɗan Wasan Firimiyar Ingila Na Bana
  • An fara aikin gina mayankar dabbobi ta Naira biliyan 3 a Gombe
  • Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
  • Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz
  • Limamin Masallacin Jumma’a A Nan Tehran Ya Yi Magana Dangane Da Kwatar Garin Khurramshar Daga Sojojin Sadam
  • Abin da muka sani kan labarin juyin mulki a Kwadebuwa
  • Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi