Leadership News Hausa:
2025-11-03@09:54:24 GMT
Burkina Faso, Mali da Nijar Sun Fice Daga ECOWAS A Hukumance
Published: 29th, January 2025 GMT
Wannan shi ne karo na farko a tarihin ECOWAS da wasu ƙasashe suka fice daga cikinta a irin wannan yanayi, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya da dimokuraɗiyya a yankin.
.এছাড়াও পড়ুন:
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung
A wannan rana, a gun taron manema labarai da aka gudanar bayan kwarya-kwaryar taron shugabannin kungiyar APEC, Lee Jae-myung ya ce hadin gwiwar tattalin arziki tsakanin Sin da Koriya ta Kudu yana da matukar muhimmanci, ya kuma yi imanin cewa birnin Shenzhen na kasar Sin zai karbi bakuncin kwarya-kwaryar taron shugabannin kungiyar APEC cikin nasara a shekara mai zuwa.(Safiyah Ma)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA