Gwamna Buni Ya Naɗa Matasa 200 A Matsayin Hadimansa
Published: 12th, March 2025 GMT
Sabbin hadiman da aka naɗa za su fara aiki nan take, tare da kawo sabbin dabaru domin inganta sadarwa a gwamnatin jihar.
Wannan shiri kuma na ɗaya daga cikin ƙoƙarin gwamnatin na ƙarfafawa matasa guiwa da rage rashin aikin yi a jihar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
An sake zabar Eto’o a matsayin Shugaban Hukumar kwallon kafa ta Kamaru
A Jamhuriyar Kamaru, an sake zabar Samuel Eto’o a matsayin Shugaban Hukumar kwallon kafa ta kasar (Fecafoot) Duk da kin amincewa da Ma’aikatar Wasannin kasar ta yi.
An sake zabar Eto’o ne wanda shi ne Tsohon kyaftin din kungiyar Indomitable Lions ne a wani wa’adi na tsawon shekaru hudu a kasa da shekaru hudu bayan ya hau kan karagar shugabancin Hukumar.
Saidai ma’aikatar Wasanni ta kasar ta nuna matukar adawa da zaben wanda ta a matsayin wanda bai dace ba.
A nata bangaren, hukumar ta Fecafoot, ta sake nanata cewa dokokin FIFA sun haramta duk wani tsoma baki na siyasa a cikin harkokin wassani.
Zaben ya gudana ne a gaban wakilan FIFA da CAF, wadanda suka kasance a wurin don sa ido kan tsarin da kuma tabbatar da bin ka’idoji.
Tun daga wa’adinsa na farko, Samuel Eto’o ya fuskanci suka mai yawa game da yadda yake tafiyar da harkokin kwallon kafa na Kamaru, musamman gazawar tawagar kasar na cancantar shiga gasar cin kofin duniya na 2026 da kuma takaddama da Ma’aikatar game da zabar kocin ‘yan wasan kasar na Indomitable Lions.
Samuel Eto’o dai ya lashe kyautar gwarzon dan wasan kwallon kafa na Afirka na shekara har sau hudu yana kuma har yanzu yana da isasshen goyon baya don ci gaba da jagorantar hukumar ta FECAFOOT.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Najeriya : Sojoji sun kubutar da yan mata 12 da mayakan ISWAP November 30, 2025 Shugaban Najeriya Ya Mika Sunaye Sabbin Jakadun Kasar su 32 Ga Majalisa Domin Tantancewa November 30, 2025 Hizbullah Ta Bukaci Shugaban Cocin Katolika Na Duniya Yayi Tir Da Hare-haren Isra’ila November 30, 2025 Iran: Kalaman Da Trump Yayi Na Rufe Sararin Samaniyar Kasar Venuzuwela Ya Sabama Doka. November 30, 2025 Shugaban Pakistan Yayi Kira Da A Gudanar Da Bincike Kan Laifukan Yaki Da HKI Ke Tafkawa November 30, 2025 MDD Ta Bukaci Isra’ila Da ta Kawo Karshen Mamayar Da Tayi wa Yankunan Falasdinawa November 30, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 163 November 29, 2025 Iran A Shirye Take Ta Maida Martani Mai Kan Kan Duk Wata Barazanar Tsaro November 29, 2025 Iran Ta Kakkabo Jiragen Yakin HKI Fiye Da 196 A Yakin Kwanaki 12 November 29, 2025 Trump Ya Bada Sanarwan Rufe Sararin Samaniyar Kasar Venezuela Gaba Daya November 29, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci