Leadership News Hausa:
2025-11-25@08:26:27 GMT

Gwamna Buni Ya Naɗa Matasa 200 A Matsayin Hadimansa

Published: 12th, March 2025 GMT

Gwamna Buni Ya Naɗa Matasa 200 A Matsayin Hadimansa

Sabbin hadiman da aka naɗa za su fara aiki nan take, tare da kawo sabbin dabaru domin inganta sadarwa a gwamnatin jihar.

Wannan shiri kuma na ɗaya daga cikin ƙoƙarin gwamnatin na ƙarfafawa matasa guiwa da rage rashin aikin yi a jihar.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Ba da Umarnin Rufe Makarantu 41 Nan Take

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin rufe makarantu arba’in da daya  saboda matsalolin tsaro.

A wata takardar sanarwa da aka aikewa dukkan Shugabannin makarantu, wadda Daraktan Makarantu Manyan Sakandare na Ma’aikatar Ilimi ya sanya wa hannu, gwamnati ta bayyana cewa sakamakon ƙalubalen tsaro da ake fuskanta a wasu sassan ƙasar nan da kuma buƙatar kare duk wani yunkurin hari, Ministan Ilimi ya amince a rufe makarantun nan dltaje.

Ga jerin makarantu da abin ya shafa:

Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Minjibir, Jihar Kano Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Ganduje, Jihar Kano Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Zariya, Jihar Kaduna Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Kafanchan, Jihar Kaduna Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bakori, da wacce ke Bwari, Abuja. Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Dayi, Jihar Katsina Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Daura, Jihar Katsina Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Tambuwal, Jihar Sakkwato Kwalejin Kimiyya ta Tarayya, Jihar Sakkwato Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Wurno, Jihar Sakkwato Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Gusau, Jihar Zamfara Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Anka, Jihar Zamfara Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Gwandu, Jihar Kebbi Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Birnin Yari, Jihar Kebbi Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Zuru, Jihar Kebbi Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Kazaure, Jihar Jigawa Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Kiyawa, Jihar Jigawa Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Hadejia, Jihar Jigawa Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bida, Jihar Neja Kwalejin Gwamnatin Tarayya, New Bussa, Jihar Neja Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Kuta-Shiroro, Jihar Neja Akademiyar Gwamnatin Tarayya, Suleja, Jihar Neja Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ilorin, Jihar Kwara Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Omu-Aran, Jihar Kwara Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Gwanara, Jihar Kwara Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ugwolawo, Jihar Kogi Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Kabba, Jihar Kogi Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Ogugu, Jihar Kogi Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bwari, Abuja Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Rubochi, Abuja Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Abaji, Abuja Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Potiskum, Jihar Yobe Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Buni-Yadi, Jihar Yobe Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Gashua, Jihar Yobe Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Michika, Jihar Adamawa Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Ganye, Jihar Adamawa Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Azare, Jihar Bauchi Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Misau, Jihar Bauchi Kwalejin ’Yan Mata ta Gwamnatin Tarayya, Bajoga, Jihar Gombe Kwalejin Gwamnatin Tarayya, Billiri, Jihar Gombe Kwalejin Fasaha ta Tarayya, Zambuk Jihar Gombe.

Takardar ta umarci Shugabannin makarantu da abin ya shafa su tabbatar da cikakken bin wannan umarni.

 

RN

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamna Namadi Ya Kaddamar da Titi Mai Tsawon Kilomita 13 a ‘Yankwashi
  • An rufe duk makarantu a Jihar Bauchi saboda matsalar tsaro
  • Matsalar tsaro: Gwamnatin Yobe ta rufe duk makarantun sakandaren kwana
  • An rufe duk makarantu a Jihar Bauchi na saboda matsalar tsaro
  • Gwamnatin Kebbi Ta Bayar da Umarnin Rufe Makarantu a Jihar
  • Ma’aikatan lantarki na shirin shiga yajin aiki a faɗin Najeriya 
  • Gwamnatin Yobe ta ba da umarnin rufe makarantun kwana a jihar
  • Iran Ta Sanar Da Nada Janar Jahanshashi A Matsayin Kwamandan Dakarun Rudunar Sojin Kasa
  • Gwamnatin Neja Ta Rufe Makarantu Saboda Matsalar Tsaro
  • Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Ba da Umarnin Rufe Makarantu 41 Nan Take