Aminiya:
2025-05-01@00:17:47 GMT

Girke-girken Azumi: Yadda ake yin Tsiren Dankali

Published: 2nd, March 2025 GMT

Yau a filin namu na Girke-girken Azumi za mu kawo muku yadda ake yin Tsiren Dankali.

Za a iya amfani da girkin namu na yau a matsayin abin buɗa-baki, da zarar an sha ruwa.

Mahara sun yi basaja da kayan EFCC wajen sace mutum 10 a otal Sojoji sun ƙwato makamai a dajin Sambisa

Ga kayan hadin da ake bukata don yin girkin:

Dankali Turawa Nikakken nama Man gyada Sinadarin ɗanɗano Kori Tyme Tafarnuwa Tsiken tsire Yadda ake hada shi

A samu nikakakken nama sai a hada da kayan kamshi(kori, tyme da tafarnuwa) da sinadarin ɗanɗano.

Idan ya hadu sai a gutsira a fadada shi yadda zai yi falan-falan sai a ajiye shi a gefe.

Sannan a dauko dankali sai a fere shi, a yayyanka shi kamar kwabo.

Sai a dauko tsinken tsire a jera dankalin a jiki tare da hadadden nikakken naman.

Idan an sa dankali a jikin tsinken sai a dauko wannan nikakken naman a sa shi a jiki daidai fadin dankalin sannan sai a sake sa dankalin sai a sa naman.

Haka za a yi, har sai tsinken ya cika.

Amma a tabbatar dankalin da aka yanka ya kasance guda daya, ma’ana sai kin gama da guda daya, sannan za a sake yanka wani don kada ya hargitse wajen dankalin a jikin tsinken.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ramadan

এছাড়াও পড়ুন:

Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Tattauana Da Shugaban Hukumar IAEA

Shugaban hukumar makamshin Nujkliya ta MDD ya zanda da ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi kan al-amuran da suka shafi shirin nukliyar kasar Iran da kuma tattaunawar da ake gudana tsakanin ta da Amurka.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa a tattaunawa ta wayar tarho tsakanin jami’an guda biyu a jiya Lahadi, Grossi shugaban IAEA ya bayyana cewa ya ji dadin yadda JMI ta zabi tattaunawa da AMurka dangane da shirinta na makamashin Nukliya. Ya kuma bayyana cewa hukumarsa a shirye take ta gabatar da duk wani taimakon da JMI take bukata a yayin tattaunawar.

A nashi bangaren Abbas Araqchi ya bayyana cewa kasar Iran a shirye take ta bada hadin kai ga hukumar ta IAEA kamar yadda yarjeniyar NPT take bukata da kuma dokokin kasa da kasa.

Abbas ya fada masa inda aka kai ya zuwa yanzu a tattaunawa ba kai tsaye ba tsakanin Iran da Amurka, a biranen Mascat na kasar Omman da kuma Roma na kasar Italiya.

Ya zuwa yanzu dai kasashen biyu sun gudanar da taro har sau uku dangane da shirin Nukliyar kasar ta Iran, kuma bangarorin biyu sun bayyana amincewarsu da yadda tattaunawar take tafiya.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kar A Mika Wuya Ga “Damisar Takarda”
  • Amurka ta sake laftawa wasu kamfaninin mai na Iran takunkumi
  • Yadda ’yan Tifa da baƙin direbobi ke haddasa haɗari a Abuja
  • Yadda ta kaya a wasannin kusa da na ƙarshe na Gasar Zakarun Turai
  • HOTUNA: Yadda aka dawo da ’yan Najeriya 203 daga Libya
  • Ɗaukewar wutar lantarki ta tsayar da al’amura a Sifaniya da Portugal
  • Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Daidaita Samar Da Guraben Ayyukan Yi Da Raya Tattalin Arziki
  • Yadda matar gwamna ta sa mata gasar haihuwar ’yan uku
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Tattauana Da Shugaban Hukumar IAEA
  • Dukan farar hula saboda sanya kayan sojoji kuskure ne — Janar Chibuisi