Leadership News Hausa:
2025-06-16@13:22:10 GMT

Abubuwan Sha Domin Ƙarin Ni’ima Ga Mata

Published: 22nd, February 2025 GMT

Abubuwan Sha Domin Ƙarin Ni’ima Ga Mata

Za Mu Ci Gaba A Mako Mai Zuwa

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Shugabannin Duniya Za Su Gudanar Da Taron Sanya Hannun Jarin Bunƙasa Ƙudurorin Muradun Ƙarni A Sifaniya

Shirin dai zai kunshi abubuwa masu mahimmanci guda uku;

Na farko, Taron Sevilla zai taimaka wajen zaburar da shigowar tallafi zuwa ga kasashen da suka fi bukatarsa.

Na biyu, dole ne kasashe su kasance a kan kujerar tattara albarkatun cikin gida ta hanyar karfafa samar da kudaden shiga da magance rashin biyan haraji, hadin gwiwar kasa da kasa. Wannan zai samar da albarkatun da ake bukata sosai domin bayar da fifikon kashe kudade a wuraren da ke da tasiri mafi girma kamar ilimi, kiwon lafiya, ayyuka, kariya ga zamantakewa, samar da abinci, da makamashi irin na zamani.

A bangare daya kuma, akwai bukatar bankunan ci gaban kasa, da na shiyya-shiyya da kuma bankunan raya kasa-da-kasa, su hada hannu domin saka manyan jari.

Domin tallafa wa wannan shirin bayar da lamuni na wadannan bankunan, akwai bukatar a ninkawa sau uku ta yadda kasashe masu tasowa za su iya samun babban jari ba tare da an dora masu ruwa mai yawa ba.

Hakan zai bayar da damar ajiyar dukiya a asusun waje ba tare da wasu sharuda masu tsauri ba ko damar gudanar da al’amura a kasashe masu tasowa.

A ko’ina, masu bayar da tallafi dole ne su cika alkawuransu na kawo ci gaba, kuma dole ne a gyara tsarin bayar da bashi, domin akwai rashin adalci da yaudara a tsarin.

Daga karshe, dole ne taron Sevilla ya tsawatar tare da karfafa kasashe masu tasowa a tsarin kudi na duniya domin biya musu bukatunsu.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugabannin Duniya Za Su Gudanar Da Taron Sanya Hannun Jarin Bunƙasa Ƙudurorin Muradun Ƙarni A Sifaniya
  • IGP Ya Sake Bayar Da Umarnin Cafko Masa Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Kan Bata Wa Ganduje 
  • Mataimakin Gwamnan Sakkwato bai karɓi shanun tallafin layya ba — Hukumar Zakka
  • An tallafa wa mata 250 da abinci da kayan sana’a a Kaduna
  • Harin Benuwe: ’Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zanga
  • Dalilin da muka soke tattaunawar nukiliya da Amurka — Iran
  • Damina: NiMet ta gargaɗi jihohi 13 kan barazanar ambaliyar ruwa
  • Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
  • Pogba Na Shirin Komawa Monaco Bayan Dakatar Da Shi
  • Na’im Kassim: Harin HKI Akan Iran Ba Abinda Zai Jawo Mata Sai Kaskanci