Daliban Kasar Bangaladesh Sun Kona Gidan Tsohon Shugaban Kasa
Published: 6th, February 2025 GMT
Rahotanni da suke fitowa daga kasar ta Bangaladesh sun ce, a jiya Laraba da marece ne wasu dalibai da sauran mutanen gari sun ka cinna wuta a cikin gidaje masu yawa, da su ka hada da na tsohon shugaban kasa Mujibur Rahman. Abinda yake faruwa yana nuni ne da dambaruwar siyasa da kasar take ci gaba da fuskanta da kuma rashin gamsuwar da mutanen kasar nunawa akan halin da ake ciki.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Koyon ilimi ta kafar sadarwa ta zamani yana kara bayyana muhimmancin koyarwa musamman, ma ga wadanda suka dade suna koyon.Akwai samfuna dadama wadanda ake amfani dasu wajen koyarwa wadanda ana tsara su ko shiryasu ne domin su kasance daidai,da fahimtar dalibai.Irin yadda ake bi ko amfani da hanyoyi wajen tabbatar da cewar an samu inganta bunkasar dabaru,kai harma da ci gaba da tunawa da lamarin tattalin arziki domin ci gaban wanda zai taimakawa mutum. Ida ana bukatar damarmakin da za’a fahimci abin ya zahirance,kamata yayi ayi amfani da manhajar da ta dace, ko tayi daidai da bukatun manya wadanda suke wani kamfani.
Ta yaya ilimin da ake samun damar mallakarsa zai daidaita yadda rashin shi ke damuwar duniya gaba daya?
Rashin damar samun ilimi a duniya wata babbar matsala ce da ake ci gaba da fuskanta, amma shi ilimi yana zama wani babban makami wajen yin maganin ita matsalar. Ana kuma iya cimma hakan ne ta hanyar samar da ingantaccen ilimi,da kuma iya daidaita shi gibin ta hnyar samar da azuzuwan da suke biya bukatun zamantakewa da tattalin arziki,da kuma samar da wasu hanyoyi da mutane wadanda suke daga cikin wuraren da basu samu damar ba.Nan ga hanyar da ilimin da za’a iya samu zai taimaka wajen yin maganin rashin samun daidaituwa:
Ba kowa damar yadda zai kara ilimi: Hanyoyin da za ‘a iya samun ilimin da zai amfanar,wato kamar karatun ilimin digirin da za’a iya yi da kafar sadarwa,ta zamani,domin hanyoyin da mutane zasu iya amfani da a kasashe masu tasowa ko al’umma cikin gundumomin da aka barsu a baya.Tsare- tsaren karatun na bada damar samun ilmi mai zurfi ba tare da an fuskantar matsalar rashin isassun kudade ba,a makarantun da suke ba,na gwamnati ba.
Ba wuraren da aka dannesu wajen tafarkin ci gaba,damar,suma,su nuna rin tasu bajintar:Ilimin da ake iya samarwa shi ma,yanaiya bada damar tabbatar da wuraren,da al’umman aka maida su ‘yan Bora,wadanda suka hada da maza da mata,da suke Karkara,da kuma sauran mutane da suke da,nakasa,sun samu irin damar ilimi da sauran al’mma suka samu lamarin da yake inganta duk abubuwan da suke bada damar tafiya tare da wasu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp