2025-11-03@12:23:48 GMT
إجمالي نتائج البحث: 351

«Gidauniyar Tunawa Da Sir Ahmadu Bello Za Ta Gudanar»:

    Majalisar dokokin jihar Jigawa ta jaddada aniyar ta na hada kai da ofishin kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF domin samun nasarar aiwatar da tsare-tsare da za su inganta rayuwar yara da marasa galihu a jihar.   Mataimakin kakakin majalisar, Alhaji Sani Isyaku Abubakar, ya bada wannan tabbacin lokacin da ya karbi...