Tinubu zai yi shekara takwas yana mulki – Afenifere
Published: 2nd, May 2025 GMT
Ƙungiyar Yarabawa zalla ta Afenifere, ta shaida wa masu sukar Shugaba Bola Tinubu cewa zai yi wa’adi biyu ne a kan karagar mulki.
Kungiyar ta kuma ce rashin adalci ne a hana Tinubu ya sake tsayawa takara a zaɓen 2027, ganin cewa jigo a Arewa, tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a baya ya yi cikakken wa’adi biyu a ofishi shugaban ƙasa.
Afenifere ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren ƙungiyar ta ƙasa Kole Omololu ya sanarwa manema labarai a ranar Juma’a, wadda Daily Trust ta samu.
“An bar Buhari ya cika aikin da aka ba shi. Irin wannan ƙa’ida ta adalci da ci gaba dole ne a yi aiki da ita a yanzu. Kada kowa ya nemi a hana yin adalci ga wani a lokacin da ya dace da shi, amma a lokacin da ya dace ake son hana wasu.
“Shugaba Tinubu zai cika wa’adinsa na shekaru takwas, bisa ga ra’ayin mutanen kirki na ƙasar nan, kuma a ƙarƙashin tsarin mulkin ƙasa. Ba da shawarar hana hakan yin watsi ne ga tsarin ƙasar,” in ji kungiyar.
A yayin da Kungiyar ke yabawa gwamnatin shugaba Tinubu kan kawo sauyi a ƙasar, Ƙungiyar Afenifere ta kuma buƙaci masu sukar shugaban da su daina bayyana gwamnati a matsayin gwamnatin da Yarbawa ke jagoranta.
Kungiyar ta lura cewa rashin gaskiya ne a yi wa gwamnatin Tinubu laƙabi da ƙabilanci.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Muhammadu Buhari
এছাড়াও পড়ুন:
Amurka Ta Kakabawa Jami’an Gwamnatin Falasdinawa Takunkuman Hana Shiga Amurka
Gwamnatin Amurka ta bada sanarwan kakabawa gwamnatin jeka na yi ka ta Falasdinawa takunkuman hadawa jami’anta visar shiga kasar a safiyar yau Alhamis.
Shafin yanar gizo na labarai ‘abrabNews’ na kasar Saudiya ya bayyana cewa majiyar fadar white House ta bayyana cewa gwamnatin Palasdinawa musamman Mahmood Abbas suna zagon kasa ga kokarin da kasar Amurka ta ke yi don samar da zaman lafiya a Gaza.
Labarin ya kara da cewa gwamnatin Falasdinawa tana mu’amala da wasu kasashen wai don amincewa da samuwar kasar Falasdinu a cikin watan satumba mai zuwa a MDD.
A yau Alhamis ne wakilin Amurka na musamman a gabas ta tsakiya Steve Witkoff
Yake isa HKI don tattauna da gwamnatin saboda rage matsin lambar da wa HK kan kissan falasdinawa da yunwa da take a gaza.
Kasashe da dama a turai da wasu wurare sun ce zasu, ko kuma suna tunanin amincewa da kasar Falasdinu a babban taron MDD da za’a gudanar a cikin watan satumba mai suwa.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ministan Harkokin Wajen Siriya Yana Rasha Don Bude Sabon Shafi Tsakaninsu July 31, 2025 Kananan Yan Wasan Dabben Gargajiya Na Iran Sun Zama Zakara A Gasar Wannan Shekara July 31, 2025 Canada Zata Amince Da Samuwar Kasar Falasdinu A Taron MDD July 31, 2025 Shugaban Kasar Lebanon Aun Ya Ce Mun Aike Wa Amurka Sakwanni Akan Dakatar Da Hare-haren HKI July 31, 2025 Sojojin Mamaya Suna Ci Gaba Da Kisan Kiyashi A Gaza July 31, 2025 Kassim: Duk Wanda Yake Neman Hizbullah Ta Ajiye Makamanta Yana Yi Wa Isra’ila Aiki July 31, 2025 Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Yi Allah Wadai Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Mata July 31, 2025 Tawagar Iran Ta Fice A Taron Majalisun Dokokin Kasashen Duniya A Lokacin Jawabin Wakilin Isra’ila July 31, 2025 Kasar Iran Ta Bayyana Gushewar Hasashen Raunin Karfin Sojinta Kuma Ba Zai Dawo Ba July 31, 2025 Sojan Amurka Ya Bada Ruwayar Yadda Sojojin Sahayoniyya Suka Kashe Wani Yaro Balasdine July 31, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci