Aminiya:
2025-05-01@07:23:53 GMT

Tinubu ya ƙara kasafin kuɗin 2025 zuwa N54.2trn

Published: 5th, February 2025 GMT

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci a ƙara adadin kasafin kuɗin shekarar 2025 daga Naira tiriliyan 49.7 zuwa Naira tiriliyan 54.2.

Wannan buƙata na ckkin wata wasiƙa da ya aike wa Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, wadda aka karanta a zaman majalisar na ranar Laraba.

Tinubu zai tafi Faransa daga nan ya zarce Habasha NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin Hajjin bana

A baya, Tinubu ya gabatar wa Majalisar Dokoki kasafin Naira tiriliyan 49.

7 a ranar 18 ga watan Disamba. 2024.

Sai dai a cikin wasiƙarsa, ya bayyana cewa ƙarin da aka yi ya samo asali ne daga ƙarin kuɗaɗen shiga da hukumomin gwamnati suka tara.

Wannna ya haɗa da Naira tiriliyan 1.4 da Hukumar Tara Haraji ta Ƙasa (FIRS) ta samu, da Naira tiriliyan 1.2 da Hukumar Kwastam ta samu, da Naira tiriliya. 1.8 da wasu hukumomin gwamnati suka samu.

Bayan karanta wasiƙar, Shugaban Majalisar Dattawa, ya tura buƙatar ga Kwamitin Kasafin Kuɗi don yin nazari cikin gaggawa.

Haka kuma, ya tabbatar da cewa za a kammala duba kasafin kuɗin tare da amincewa da shi kafin ƙarshen watan Fabrairu.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Samun Kuɗaɗen Shiga Naira tiriliyan

এছাড়াও পড়ুন:

Kwastam Ta Kama Jirage Marasa Matuka Da Sauran Kayayyaki Da Darajarsu Ta Haura Naira Biliyan 921 A Legas

Ya bayyana cewa, ziyarar da ya kai a tashar ruwa ta PTML da Tin Can na da nufin sanin irin kalubalen da jami’an sa ke fuskanta wurin amfani da sabuwar na’urar zamani domin binciken kayayyakin da ake shigowa da su kasar.

 

Ya kuma kara gargadin jama’a game da karuwar kwararowar magunguna kasar da ba su da rajista, musamman magungunan inganta jima’i, inda ya yi gargadin cewa irin wadannan abubuwa na da matukar barazana ga kiwon lafiyar jama’a.

 

Ya yi gargadin cewa, yin amfani da wadannan magungunan ba tare da kulawar likitoci ba zai iya haifar da mummunar illa ga lafiyar jiki, ciki har da haɗarin cututtukan zuciya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu Ba Ya Tsoma Baki A Ayyukan EFCC – Olukoyede
  • Kwastam Ta Kama Jirage Marasa Matuka Da Sauran Kayayyaki Da Darajarsu Ta Haura Naira Biliyan 921 A Legas
  • Tinubu zai ziyarci Katsina
  • Dokta Bashir ya zama shugaban Majalisar Shari’ar Musulunci ta Nijeriya
  • Iran Da Iraki Sun Ce An Kammala Shimfida Layin Dogo Daga Shalamcheh Zuwa Basra
  • Shugaba Tinubu Ya Taya Sabon Firaiministan Kanada Mark Carney Murna
  • Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Na Iran Ya Ce: Maganar ‘Yan Sahayoniyya Rudu Ne Maras Amfani
  • Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Najeriya ya rasu
  • Akwai Ƙarin Gishiri A Yawan  Masu Sauyin Jam’iyya Zuwa APC – El-Rufai
  • Falasdinu: Mahmud Abbas Ya Nada Magaji Da Kuma Mataimakasa