Ya ƙara da cewa Ganduje mutum ne da kullum yana cikin yi wa ma’aikatansa fara’a.

Ya ce masu yaɗa bidiyon na ƙoƙarin tada rikici ne domin dalilan siyasa.

“Wannan ba zai rage farin jinin Ganduje ba,” in ji shi.

“Ya yi wa Jihar Kano aiki tuƙuru, yanzu kuma yana yi wa ƙasa. ‘Yan adawa ba sa jin daɗin yadda APC ke ƙara ƙarfi a ƙarƙashin jagorancinsa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Ɗan Sanda Gyara Takalmi

এছাড়াও পড়ুন:

Xi Jinping Ya Ba Da Umarnin Ceto Mutane Daga Hadarin Jiragen Ruwa

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Radda Ya Raba Wa Manoma Taki A Jihar Katsina
  • An Kammala Bikin Baje Kolin Canton Fair Karo Na 137 
  • Xi Jinping Ya Ba Da Umarnin Ceto Mutane Daga Hadarin Jiragen Ruwa
  • An Tsinci Gawarwakin Yara Biyar Cikin Tsohuwar Mota A Nasarawa
  • Lauyoyi Sun Ƙaryata Binciken EFCC Kan Kyari
  • Gwamna Abba Kabir Ya Mayar Wa Da Bappa Bichi Martani
  • Yawan Mutanen Da Suka Sayi Inshorar Kula Da Tsoffi A Kasar Sin Ya Zarce Biliyan 1.07 
  • Mai shekara 92 ya shiga gasar Gudun Fanfalaƙi karo na 30 a jere
  • Xi Ya Bukaci Matasa Da Su Ba Da Gudummawar Cimma Nasarar Zamanantar Da Kasa