‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara
Published: 4th, August 2025 GMT
Akalla mutane 11 ne aka kashe a harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a unguwannin Kagara da San-Isa da ke karamar hukumar Kaura-Namoda a jihar Zamfara. Majiyoyi daga yankunan biyu sun shaida wa wakilinmu cewa an kai hare-haren ne a unguwannin Kagara da San-Isa tare da wasu kauyukan da ke kewaye. Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu? Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi Wata majiya daga dan garin Kagara wanda ya bayyana sunansa da Abubakar Sani ya shaidawa LEADERSHIP cewa ya rasa ‘yan uwansa guda biyu a harin wanda ya afku a ranar Asabar din da ta gabata.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Bugu da ƙari, Hukumar ta NPA ta bayyana cewa, tana kan ƙoƙarin inganta kayan aiki Tashoshin Jiragen Ruwan ƙasar, wanda ta zuba dala biliyan daya, domin fara gyaran Tashoshin Jiragen Ruwa ta Tin Can Island tare da yin ayyukan kwakwarima, a Tashoshin Jiragen Ruwa na, Apapa, Riɓers, Onne, Warri da kuma Kalaba.
Ita kuwa a na ta ɓangaren, Kwalejin ta MAN ta bayyana cewa, nauyin da aka ɗora mata na gudanar da ayyukan ta, son yi daidai da ƙoƙarin ƙasar nan ke ci gaba da yi, na ƙara haɓaka tattalin arzikin ƙasar, mussaman wajen yaye haziƙai kuma ƙwararrun ɗirebobin Jiragen Ruwa da ƙasar nan ke buƙata.
Shugaban Hukumar ta NPA darka Abubakar dantsho, a jawabinsa ewabinsa a taron shekara- shekara na ƙasa na shekarar 2025 na ƙungiyar ƴanjarida da ke dauko rahotabin da suka shafi fannin ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa wato AMJON ta gudanar a dakin taro na otel ɗin Sheraton Hotel da ke a, Ikeja a jihar LegasLegas, ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, na kan gudanar da aikin fadada Sabbin Tashoshin Jiragen Ruwa na Snake Island, Badagry ɗeep Seaport, Ondo ɗeep Seaport da kuma ta, Burutu wadanda daukacin aikin, a yanzu suka kai matakin kammalawakammalawa
dantsho wanda Babbar Manajar huɗda da Juma’a a Hukumar ta NPA Hadiza Usman Shu’aibu ta wakilce shi a wajen taron ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, ta mayar da hankali wajen ganin tana ƙara daga nartabar kayan aikinta da ke a daukacin Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar,mussaman ta hanyar sanya masu kayan aiki na zamani, domin a rinƙa Kula da saukar Jiragen Ruwa da ƙara janyo masu zuba hannun jari, a fannin.
Shugaban ya ci gaba da cewa, a yanzu haka, Nijeriya ta samu samar shiga cikin ƙungiyar ƙasa da ƙasa ta Kula da tsara Tashoshin Jiragen Ruwa wato IPCSA wanda ya samar da cewa, wannan shigar ta Nijeriya cikin ƙungiyar, zai bai wa Nijeriya damar wanzar da tsarin NSW wanda aka samar da shi, bisa nufin saita ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa da kuma rage ƙalubalen da ake fuskanta ta hada-hadar kasuwanci.
Kazalika, dantsho ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, ta samu nasarar rage ƙalubalen cunkodon ababen hawa da ake fuskanta a Tashoshin Jiragen Ruwan ƙasar
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp