Sanarwar mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar ta ARD-FCTA, Dokta George Ebong, da babban sakataren kungiyar, Dr. Agbor Affiong, sun yi Allah wadai da matakin da gwamnati ta dauka na cire ma’aikatan da abin ya shafa daga cikin tsarin albashi ba tare da sanarwa ko tuntuba ba, inda kungiyar ta ya bayyana matakin a matsayin “rashin gaskiya da adalci”.

 

A cewar kungiyar, ma’aikatan da aka kora da suka hada da likitoci, ma’aikatan jinya, masu kula da bangaren magunguna, da masana kimiyyar dakin gwaje-gwaje, an yi kuskure ne aka bayyana su a matsayin ma’aikatan bogi ko kuma wadanda basu zuwa aiki, duk kuwa da gudummawar da suke bayarwa wajen gudanar da ayyukan asibiti.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Bayern Munich Ta Lashe Gasar Bundesliga Ta Bana

Ta tabbata ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Bayern Munich ta lashe gasar Bundesliga ta bana bayan da Bayer Leverkusen ta buga canjaras a wasanta da Freiburg yau Lahadi.

Itama Munich canjaras ta buga a wasanta na ranar Asabar tsakaninta da RB Leipzig inda aka tashi da ci 3-3, amma kuma sakamakon wasan Bayer Leverkusen dake matsayi na biyu ya tabbatarwa Munich nasarar lashe gasar Bundesliga karo na 34 a tarihinta.

Harry Maguire Ya Sanya Hannun Kwantaragin Shekara Ɗaya A Manchester United Dortmund Ta Doke Bayern Munich A Wasan Hammayya A Gasar Bundesliga

Za a iya cewa kocin ƙungiyar Vincent Kompany, wanda ya karɓi aikin horar da ƙungiyar bayan korar Thomas Tuchel ya shigo da kafar dama, wannan ne karon farko da tsohon Kocin na Burnley zai lashe wata gasa tun bauan fara aikin koci.

Za a baiwa Bayern Munich kofin a wasanta na gaba da zata buga da kungiyar kwallon kafa ta Borrusia Monchengladbach a filin wasa na Allianz Arena dake birnin Munich, inda akwai yiwuwar wannan ce kakar wasa ta karshe ga mataimakin kyaftin din ƙungiyar Thomas Muller.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Karuwar Tafiye-Tafiye Yayin Hutun Ranar Ma’aikata A Kasar Sin Ya Bayyana Kuzarin Masu Kashe Kudi
  • Birnin Kudu Za Ta Samar Da Cibiyar Horas Da Maniyata
  • Jigawa Ta Kaddamar Da Kwamitin Likitocin Da Su Duba Lafiyar Mahajjatan Bana A Saudiyya
  • Aikin Hajjin 2025 Ya Fara A Hukumance Yayin Da Tawagar NAHCON Ta Musamman Ta Tashi Zuwa Makkah
  • Bayern Munich Ta Lashe Gasar Bundesliga Ta Bana
  • Abin da ya hana ni cika alƙawarin da na yi wa ma’aikata — Gwamnan Sakkwato
  • Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto
  • An Share Filin Noma Kadada 100 Don Karfafa Matasa Su Yi Noma A Babura Jihar Jigawa
  • Kiwon Lafiya: Jihar Kwara Ta Bayyana Yadda Karancin Likitoci Ke Kawo Mata Cikas