LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya
Published: 5th, August 2025 GMT
Hukumar Kula da Dokokin Hanya ta Jihar Legas (LASTMA) ta rufe wani gidan casu mai suna Vaniti Club House da ke kan titin Adeola Odeku a Victoria Island bisa laifin karya dokar harkokin sufuri ta shekarar 2018.
A cewar LASTMA, an rufe gidan casun ne saboda ajiye motoci ba bisa ƙa’ida ba a gefen titi da kuma toshe hanyoyi, lamarin da ke haddasa cunkoso da barazana ga lafiyar jama’a.
Hukumar ta ce wannan mataki na ɗaya daga cikin tsarin sabbin dabarun sa ido da aiwatar da doka a faɗin Legas, kuma gwamnatin jihar na da ƙudurin tabbatar da tsari, da tsaro, da ingantaccen tsarin zirga-zirga.
Shugaban LASTMA ya gargaɗi cibiyoyin nishaɗi, kamfanoni da jama’a da kada su yi katsalandan ga zirga-zirgar ababen hawa ko su haifar da haɗari ga lafiyar al’umma. Ya kuma buƙaci mazauna Legas su riƙa kai rahoto idan akwai cibiyar taro da ke hana zirga-zirga ta layukan gaggawa na LASTMA.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Gagarumar Zanga-Zang A birnin Paris Na kasar Faransa Saboda Killace Gaza
A birnin Paris na kasar Faransa dukkan kungiyoyin kare hakkin bil’adama suka yi tattaki daga danlin Repuplican zuwa dandalin Bastille saboda nuna rashin amincewar su da kisan kiyashin da HKI take yi a gaza, da kuma hana shiga abinci a yankin wanda ya kai ga mutuwar falasdina ko saboda yunwa ko kuma saboda makaman yahudawan.
Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa tun farkon yakin Gaza a cikin watan Octoban shekara ta 2023 munanen kasashen Turai musamman faransa suke nuna rshin amincewarsu da kasashe kashen da HKI take yi a Gaza, amma a lokacin mafi aywan gwamnatocin kasashen yamma sun zuwa HKI su bayyanawa Natanyahu kan cewa suna bayanta don hamas ce ta fara yakin HKI tana kare kanta ne.
Amma da alamun ya zuwa yanzun da HKI ta kaiga kashe Falasdinawa a Gaza tare da amfani da makamin sa su yunwa sannn su fita kuma a kashesu. A halin yanzu hatta gwamnatocin kasashen turai basu amince da halin da ake ciki a gaza ba. Amma daina yakin ba a hannunsu yake ba.
Sannan suna jin tsoron abinda zai biyu bayan wannan kissan kiyashin. Saboda ba abinda zasu fadawa wani a duniya abinda ya sa suke goyon bayan HKI ba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Burtaniya Zata Fara maida yan Gudun Hijira Zuwa Faransa Bisa Wata Sabuwar Yarjeniya August 5, 2025 Borrell: Rashin tabuka komai daga Turai ya karfafa gwiwar Isr’ila wajen aikata laifuka August 5, 2025 UNICEF: Akalla yara 28 ne ke mutuwa a kowace rana a Gaza sakamakon harin Isra’ila da yunwa August 5, 2025 Baghaei : Ziyarar Pezeshkian a Pakistan ta bude wani sabon Shafin alaka August 5, 2025 Afirka ta Kudu ta zayyana matakan tallafi ga ‘yan kasuwa na cikin gida a matsayin martani ga harajin Trump August 5, 2025 Hamas ta musanta kalaman Witkoff game da batun mika makamanta August 5, 2025 Araqchi: Namijin kokarin al’ummar Iran abin yabawa ne August 4, 2025 Khatibzadeh: Iran ba za ta amince da saryar da hakkokinta ba a duk wata tattaunawa da Amurka August 4, 2025 Rahotonni: Agajin Jin kai Da Ake Jefawa Ta Sama A Gaza Ba Shi Da Tasiri August 4, 2025 Wa’adin Da Shugaban Amurka Ya Gindaya Na Kawo Karshen Yaki A Ukraine Ya Karato Ba Tare Da Alamun Karewarsa Ba August 4, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci