Aminiya:
2025-09-20@06:31:54 GMT

Bom ya kashe mutum 5 a Kano — ’Yan sanda

Published: 21st, June 2025 GMT

Ana fargabar mutum biyar sun mutu a sakamakon tashin bom a Jihar Kano a ranar Asabar.

Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ba bayyana cewa bom ɗin soja ne ya tashi.

Kwamishinan ya ce akwai yiwuwar kuskure wurin safara ko kuma wurin kula da abin fashewan.

Ya bayyana haka ne a yayin ziyarar gani da ido da ya kai wurin da abin ta tashi.

 

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Yan Sanda fashewa

এছাড়াও পড়ুন:

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An cafke mutum 6 kan tono gawa a kabari don yin asiri a Gombe
  • Mutum 1,666 ne suka kashe kansu a Legas cikin shekaru biyar – ’Yan sanda
  • Cutar Kwalara ta kashe mutum 58 a Bauchi
  • An yanke wa Soja hukuncin kisa ta hanyar rataya
  • ’Yan sanda sun kama mutum 9 kan yin garkuwa da kansu
  • Kasar Albania ta nada mutum-mutumi a matsayin minista
  • An kashe ’yan ta’addan IPOB da yawa a Imo — ’Yan Sanda
  • ‘Yansan Jigawa Sun Tabbatarwa Mafarauta Da ‘Yan Bulala Samun Horo
  • Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Sabon Tsarin Kula Da Lafiyar Mata Masu Juna Biyu Da Kananan Yara
  • Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas