Ya gode wa jami’an tsaro da ‘yan banga bisa ƙoƙarinsu, amma ya buƙaci su ƙara ƙaimi don hana faruwar irin haka a gaba.

Shugaban ya kuma buƙaci shugabannin al’umma, jami’an tsaro da mazauna yankin su haɗa hannu don kawo ƙarshen rikicin da tabbatar da zaman lafiya.

Gyang ya roƙi Allah Ya bai wa iyalan waɗanda suka rasu haƙuri rashin su, tare da umartar ma’aikatan lafiya su gaggauta bai wa wadanda suka jikkata kulawar gaggawa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Hari Yan bindiga

এছাড়াও পড়ুন:

Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto

Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi na ƙoƙarin gano waɗanda suka ɓace da kuma gano sauran gawarwakin waɗanda abin ya shafa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
  • An kashe mutum 6 a sabon hari a Filato
  • Yadda ’yan fashi suka yi wa mafarauta kisan gilla a Bauchi
  • ’Yan fashi sun yi wa mafarauta kisan gilla a Bauchi
  • Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga 3, Sun Ceto Waɗanda Aka Sace
  • Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto
  • Sojojin Sun Kakkabe Wasu Manyan ‘Yan Bindiga A Zamfara
  • Ma’aikatar Lafiya Ta Falasdinu Ta Tabbatar Da Karuwan Falasdinawan Da Suka Yi Shahada
  • Sojoji sun kama jami’an tsaro da ke haɗa baki da ’yan ta’adda