Aminiya:
2025-08-06@02:37:55 GMT

An yi ma’aikatan ƙananan hukumomin Gombe ƙarin albashin N5,000

Published: 21st, June 2025 GMT

Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da biyan ƙarin albashin Naira 5,000 ga ma’aikatan ƙananan hukumomi da Hukumar Ilimi ta Ƙananan Hukumomi (LGEA).

Ƙarin albashin zai fara aiki ne daga albashin watan Yuni na shekarar 2025

Wata sanarwa da Jibrin Yusuf ya sanya wa hannu a madadin Shugaban Ma’aikatan Gwamnati, Ahmed Abdullahi, ta ce cimma matsayar ne a wani taro na musamman da aka gudanar a ranar Talata.

Taron ya samu halartar Shugaban Ma’aikata tare da wakilan ƙungiyoyin kwadago da wasu manyan jami’an gwamnati.

Najeriya ta tura sojoji domin samar da zaman lafiya a Gambia Ministan Harkokin Wajen Iran ya isa taron Kungiyar OIC a Turkiyya

Ta ce an amince da ƙatin Naira 5,000 ga ma’aikatan har sai an kammala aikin tantancewa da ake gudanarwa a halin yanzu.

Shugaban Ma’aikata ya umarci Ma’aikatar Kuɗi daCi-gaban Tattalin Arziki da ta gaggauta ɗaukar matakan da suka dace don ganin an aiwatar da wannan karin cikin lokaci.

Duk da wannan ƙarin, binciken da wakilinmu ya gudanar ya gano cewa har yanzu ma’aikatan ƙananan hukumomi 11 na jihar ba su fara cin gajiyar ƙarin albashi da aka yi ba.

Mataimakin Gwamnan Jihar, Dokta Manassah Jatau, tare da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago (NLC) reshen jihar, Yusuf Bello, sun amince cewa idan kuɗaɗen shiga sun ƙaru, za a fara biyan mafi karancin albashi na Naira dubu 70,000 ga ma’aikata.

A yayin bikin Ranar Ma’aikata da aka gudanar kwanan nan, Yusuf Bello ya yi kira ga gwamnatin jihar da ta fara aiwatar da biyan mafi karancin albashi ga ma’aikatan kananan hukumomi cikin gaggawa.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ƙananan Hukumomi Ƙarin Albashi

এছাড়াও পড়ুন:

Rasha da China sun fara wani gagarumin atisayen soji na hadin gwiwa a tekun Japan

Ma’aikatar tsaron kasar Sin ta sanar a jiya Lahadi cewa, Sin da Rasha sun fara atisayen soja na hadin gwiwa mai taken “Tekun hadin gwiwa na shekarar 2025” a tekun Japan, a wani bangare na kokarin zurfafa hadin gwiwarsu ta fuskar “mutumin Amurka.”

Sanarwar da ma’aikatar ta fitar ta bayyana cewa, sojojin biyu za su gudanar da ayyukan ceto a cikin ruwa, da yaki na hadin gwiwa na yaki da jiragen ruwa, da na yaki da jiragen ruwa, da na jiragen ruwa a kusa da tashar jiragen ruwa na Vladivostok na Rasha.

Sanarwar ta ce, jiragen ruwa na kasar Sin 4 ne ke halartar atisayen tare da na Rasha, ciki har da makami mai linzami Shaoxing da Urumqi. Rasha da China za su gudanar da sintiri a tekun Pasifik bayan kammala atisayen na kwanaki uku.

Ma’aikatar tsaron kasar Sin ta tabbatar a ranar Juma’a cewa, atisayen na shekarar 2025 na da nufin “zurfafa hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare” a tsakanin kasashen biyu. Suna gaba da ziyarar da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin zai kai kasar Sin a karshen watan Agusta.

Putin zai halarci taron kolin kungiyar hadin gwiwa ta Shanghai da kuma bikin cika shekaru 80 da kawo karshen yakin duniya na biyu, ciki har da faretin soja, inda zai tattauna da shugaban kasar Sin Xi Jinping.

Kasashen biyu sun shafe shekaru suna gudanar da atisayen hadin gwiwa akai-akai, inda aka fara gudanar da atisayen “Tekun hadin gwiwa” tun daga shekarar 2012. An gudanar da atisayenSemin Joint-2024″ a gabar tekun kudancin kasar Sin.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Araqchi Ya Bayyana Makomar Sinadarin Uranium Da Iran Ta Inganta A Lokacin Yaki August 3, 2025 Dakarun Kare Juyin Juya Halin Musulunci  Sun Bayyana Cewa: Masu Shirin Halaka Gaza Suna Son Mamaye Duniyar Musulmi Ne August 3, 2025 Iran Ta Jaddada Cewa: Karfin Makamai Masu Linzami Da Jiragen Sama Marasa Matuka Ciki Suna Nan Cikin  Shiri August 3, 2025 Gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra’ila Tana Kokarin Boye Barnarta A Zirin Gaza August 3, 2025 Tsohon Shugaban Amurka Joe Biden Ya Caccaki Trump Kan Rusa Kundin Tsarin Mulkin Kasar August 3, 2025 IRGC Tace Bata Amince Da Kasashen Biyu A Kan Kasar Falasdinu Ba August 3, 2025 Iran Da Japan Suna Iya Jagorantar Duniya Don Rabata Da Makamai Kare Dangi August 3, 2025 Kungiyar Hamas Ta Bayyana Cewa Ba za ta Ajiye Makamanta ba Sai Bayan samar Da Kasar falasdinu August 3, 2025 Kungiyar Hamas Ta Wallafa Hotunan bidiyo Na Fursinan HKI tsare A Gaza August 3, 2025 Sojojin HKI, Daga Jiya Zuwa Yau lahadi Kadai Sun Kashe Falasdinawa 62 August 3, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta
  • Majalisar Katsina ta amince da sabuwar Dokar Masarautu
  • Borrell: Rashin tabuka komai daga Turai ya karfafa gwiwar Isr’ila wajen aikata laifuka
  • Sashen Lafiya Zai Fara Amfani Da Sabuwar Fasahar AI Don Inganta Lafiya
  • Gwamna Yusuf Ya Raba takardun daukar Aiki Ga Sabbin Ma’aikatan Gona Su 1 ,038
  • Gwamna AbdulRazaq Ya Amince Da Naira Biliyan 20 Don Gyaran Gine-ginen Makarantu A Kwara
  • Gwamnatin Sakkwato Za Ta Kashe fiye da Naira Miliyan 200 Wajen Gyara Tashar Talabijin Ta Kasa NTA
  • Rasha da China sun fara wani gagarumin atisayen soji na hadin gwiwa a tekun Japan
  • An yi wa Jalo Daudu sarautar Tafarkin Gombe
  • An yi wa Jalo Daudu a sarautar Tafarkin Gombe