Kawamcen jam’iyyun siyasa na kasar Ivory Coast ya bukaci a sake lalen yadda aka tsara yadda ake ristar jam’iyyu a hukumar zaben kasar, ganin yadda ta hana rijistar wasu jam’iyyun saboda dalilai daban daban.

Shafin yanar gizo na labarai Afirka news ya bayyana cewa an kafa kawancen ne wanda aka sanyawa suna CAP-CI a farkon wannan shekarar, don tunkarar zaben shugaban kasa wanda za’a gudanar a ranar 25 ga watan Octoban shekara ta 2025 da muke ciki.

Kawancen CAP gamayyar jam’iyyun adawa da dama ne na kasar, in banda Jam’iyyar da Lauranta Bagbo a kafa don tunkarar zaben na watan Octoba. Har’ila yau kawancen na zargin hukumar zaben kasar da rashin adalci a yadda take amincewa da yan takara a zaben. A ranar 31 ga watan Mayun da muke cikin ne kawancen jam’iyyun adawar zasu gabatar da taronsu na farko don tattauana wadan nan matsaloli, da kuma yadda zasu tunkari gwamnati mai ci da kuma hukumar zabe don warwaresu.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Jaddada ‘Yancin Kasar Na Mayar Da Martani Kan Sabawa Doka

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta jaddada cewa: Iran tana da ‘yancin mayar da martani ga duk wani mataki da ya sabawa doka

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta fitar da wata sanarwa a jiya Juma’a dangane da haramtaccen matakin da kungiyar Tarayyar Turai Troika ta dauka na mayar da takunkumin Majalisar Dinkin Duniya kan Iran a kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ta hanyar yin amfani da tsarin warware takaddama kan shirin hadin gwiwa na hadin gwiwa (JCPOA) (yarjejeniyar nukiliya ta 2015) da kuma kuduri mai lamba 2231.

Bayanin ya ci gaba da cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah-wadai da matakin da kasashen Turai uku wato Faransa da Jamus da kuma Birtaniya suka dauka na yin amfani da tsarin warware takaddamar JCPOA ba bisa ka’ida ba wajen maido da kudurorin kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da aka soke a shekara ta 2015 da kuduri mai lamba 2231 da kuma JCPOA. Yana ɗaukar wannan matakin a matsayin doka, rashin gaskiya, kuma mai tayar da hankali.

Sanarwar ta kara da cewa: kuduri mai lamba 2231 na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya wani muhimmin bangare ne na yarjejeniyar nukiliyar JCPOA (yarjejeniyar nukiliya ta shekarar 2015), wadda a cikin tsarinta na tabbatar da zaman lafiya na shirin nukiliyar Iran, tare da kawar da ra’ayoyin karya da ake ta yadawa game da yanayin shirin, tare da gabatar da tsauraran matakan tabbatar da tsaro. Karkashin kuduri mai lamba 2231, an kawo karshen duk wasu kudurorin da kwamitin sulhun ya fitar kan Iran daga shekarar 2006 zuwa 2009, sannan an cire batun nukiliyar Iran daga ajandar kwamitin sulhun a watan Satumban shekarar 2025.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Mayar Da Martani Kan Zargin Shugaban Kasar Faransa September 20, 2025 Shugaban Kasar Faransa Zai Amince Da Kasar Falasdinu A Ranar Litinin Mai Zuwa A Birnin New York September 20, 2025 Tinubu Zai Dauki Nauyin Gasar Wasanni Commonwealth A 2030 September 19, 2025 Kungiyar Tarayyar Turai EU Ta Mika Bukatunta Ga Kasar Iran. September 19, 2025 Dakarun Sojin Yamen Su Kai Hare-hare A Muhimman Wurare A HKI. September 19, 2025 Isra’ila Na ci Gaba Da Kutsa Kai A Tsakiyar Gaza A Yau Juma’a September 19, 2025 Dangantaka Na Kara Tsami Tsakani Faransa Da Isra’ila Kan Falasdinu . September 19, 2025 Sojojin HKI 12 Ne Suka Halaka Ko Suka Ji Rauni A Gaza September 19, 2025 Amurka Ta Yi Amfani Da Kujeran Veto Don Hana Zaman Lafiya A Gaza September 19, 2025 HKI Ta Kai Hare-Hare Kan Wurare Har 5 A Kudancin Kasar Lebanon September 19, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Jaddada ‘Yancin Kasar Na Mayar Da Martani Kan Sabawa Doka
  • Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu
  • Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin
  • HKI Ta Kai Hare-Hare Kan Wurare Har 5 A Kudancin Kasar Lebanon
  • Husi: Kai Wa Kasar Katar Hari Gargadi Ne Ga Al’ummar Musulmi
  • Hukumar Alhazai Ta Jigawa Za Ta Shirya Taron Bita Na Musamman Ga Jami’anta
  • Kasar Albania ta nada mutum-mutumi a matsayin minista
  • Shugaban Kasar Iran Ya bayyana Yadda Hadin Gwiwa Tsakanin Iran Da Rasha Ya Kawo Ci Gaba Tsakaninsu
  • Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba
  • Za A Kada Kuri’ar Raba Gardama Akan Sabon Tsarin Mulki A Kasar Guinea