Kawamcen jam’iyyun siyasa na kasar Ivory Coast ya bukaci a sake lalen yadda aka tsara yadda ake ristar jam’iyyu a hukumar zaben kasar, ganin yadda ta hana rijistar wasu jam’iyyun saboda dalilai daban daban.

Shafin yanar gizo na labarai Afirka news ya bayyana cewa an kafa kawancen ne wanda aka sanyawa suna CAP-CI a farkon wannan shekarar, don tunkarar zaben shugaban kasa wanda za’a gudanar a ranar 25 ga watan Octoban shekara ta 2025 da muke ciki.

Kawancen CAP gamayyar jam’iyyun adawa da dama ne na kasar, in banda Jam’iyyar da Lauranta Bagbo a kafa don tunkarar zaben na watan Octoba. Har’ila yau kawancen na zargin hukumar zaben kasar da rashin adalci a yadda take amincewa da yan takara a zaben. A ranar 31 ga watan Mayun da muke cikin ne kawancen jam’iyyun adawar zasu gabatar da taronsu na farko don tattauana wadan nan matsaloli, da kuma yadda zasu tunkari gwamnati mai ci da kuma hukumar zabe don warwaresu.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Maniyyata Daga Turai Akan Dawakai Sun Isa Kasar Saudiyya Domin Yin Aikin Hajjin 2025

Mahajjata hudu – daya daga Maroko sauran kuma daga Sifaniya – sun isa kasar Saudiyya a kan dawakai a wannan makon da ya fice don gudanar da aikin Hajjin 2025, wanda hakan ke tunatar da al’ummar Musulumi tsarin zuwa aikin hajji a shekaru da dama da suka gabata. Mahajjatan sun isa zuwa kasar Saudiyya ne ta kan iyakar Al Hadithah da ke Al Qurayyat, inda jami’an gwamnati suka tarbe su tare da duba lafiyarsu, da kuma basu abubuwan sha don jinjin irin tafiyar da suka yi ta tsawon makonni. Ya Kamata Mata ‘Yan Fim Su Rike Mutuncin Kansu – Aisha Tafida Gombe Nijeriya Ta Yi Asarar Naira Biliyan 118 Sakamakon Barnatar Da Iskar Gas A Watanni 2 Hotunan yadda suka yi kura amma cikin nasara sun bazu a yanar gizo, inda suka nuna aniyarsu ta isa Makka ta hanyar amfani da hanyoyin tafiye-tafiye irin na tarihi. “Wannan irin tafiya, tana nuna tsantsar ibada ga Ubangiji,” in ji Mamdouh Al Mutairi, shugaban ofishin kan iyakar Al Hadithah, wanda da kansa ya gaishe da mahayan. Zabin mahayan na ratsa hamada da tsaunuka ya nuna yadda mahajjata ke tafiye-tafiyen aikin Hajji kafin fara amfani da ababen jigilar kayayyaki na zamani. Jami’an Saudiyya sun dauki nauyin duk wata buƙatar mahayan ta musamman. Wannan tafiya ta haifar da muhawara a duk duniya game da daidaita al’ada da zamani a cikin ayyukan addini. Kamar yadda sama da mahajjata miliyan 1.8 ke shirin Hajjin 2025, wannan yunkuri ya fito fili a matsayin shaida na dawwama da imani da juriya akan mabiya addinin Musulunci.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran Ta Bukaci Kasashen Turai Su Shiga Tattaunawar Nukliya Da Take Yi Da Amurka
  • Jiragen Yaken HKI Sun Kai Hare-Hare A Kan Tashar Jiragen Sama Na Birnin San’aa Na Kasar Yemen
  • Hajj 2025: Maniyyatan Kaduna za su fara tashi ranar 14 ga watan Mayu
  • Shugaban Kasar Iran Ya Jaddada Batun Samun Hadin Kai Tsakanin Al’ummar Kasar
  • Amurka Da Haramtacciyar Kasar Isra’ila Sun Taron Dangi Kan Kasar Yemen
  • Majalisar Kano Ta Amince Da Dokar Wutar Lantarki Da Za Ta Raba Wa Jihohi 3 Wuta
  • Rundunar Yemen Zata Kakaba Takunkumi Kan Jiragen Saman Fasijan Haramtacciyar Kasar Isra’ila
  • An Kammala Zaben Kananan Hukumomi A Kasar Lebanon A Yau Lahadi
  • Maniyyata Daga Turai Akan Dawakai Sun Isa Kasar Saudiyya Domin Yin Aikin Hajjin 2025