Aminiya:
2025-08-06@18:35:50 GMT

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu

Published: 22nd, June 2025 GMT

Mahaifin fitacciyar jarumar nan a masan’antar Kannywood, Rahama Sadau, ya riga mu gidan gaskiya.

Jarumar ta wallafa wani saƙo a shafinta na Facebook tana mai cewa “Allah Ya yi wa mahaifina rasuwa…” sannan ta ɗora wani hoto da aka rubuta Inna lilLahi wa inna ilaiHi raji’un har sau uku a ƙarƙashin saƙon.

Shi ma abokin sana’arta, Ali Nuhu, a saƙon da ya wallafa mai ɗauke da hoton Rahama tare da mahaifinta, ya sake tabbatar da rasuwar.

Bayanai sun ce Alhaji Ibrahim Sadau ya rasu ne a garin Kaduna, inda nan gaba kaɗan za a yi masa jana’iza.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Alhaji Ibrahim Sadau Rahama Sadau

এছাড়াও পড়ুন:

Baghaei : Ziyarar Pezeshkian a Pakistan ta bude wani sabon Shafin alaka

Ma’aikatar harkokin wajen Iran ta yaba da ziyarar kwanaki biyu da shugaban kasar Masoud Pezeshkian ya kai a Pakistan, wanda a sakamakon an bude wani sabon shafi na karfafa alaka mai karfin gaske tsakanin Iran da Pakistan da suke makwabtaka da juna.

“Ziyarar shugaban kasar Pakistan na da matukar muhimmanci,” in ji Esmaeil Baghaei yayin wani taron manema labarai na mako-mako a ranar Litinin a birnin Tehran, yayin da yake magana kan ziyarar Pezeshkian.

Baghaei ya ba da misali da matsayar  da kasashen suka dauka na yin ciniki cikin ‘yanci bisa yarjejeniyar da ta dace a matsayin wani muhimmin batu na ziyarar, yana mai cewa wannan lamari mai matukar muhimmanci ga bangarorin biyu.

Ya kara da cewa, yayin ziyarar, an rattaba hannu kan wasu takardu 12 a fannoni daban-daban da suka hada da tattalin arziki, kasuwanci, yawon bude ido, safara, da kuma al’adu.

Jami’in ya ce Iran ta kasance kasa ta farko da ta amince da Pakistan bisa kafuwarta, ya kuma yi nuni da dangantaka ta abokantaka da ‘yan uwantaka da aka kulla tsakanin bangarorin biyu tun daga lokacin.

“A tsawon shekarun da suka gabata, dangantaka tana ci gaba da yin karfi, a matakin gwamnati da kuma tsakanin al’ummomin kasashen biyu, Iran na bayar da muhimmanci  matuka kan dangantakarta da Pakistan, inji Baghaei.”

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Afirka ta Kudu ta zayyana matakan tallafi ga ‘yan kasuwa na cikin gida a matsayin martani ga harajin Trump August 5, 2025 Hamas ta musanta kalaman Witkoff game da batun mika makamanta August 5, 2025 Araqchi: Namijin kokarin al’ummar Iran abin yabawa ne August 4, 2025 Khatibzadeh: Iran ba za ta amince da saryar da hakkokinta ba a duk wata tattaunawa da Amurka August 4, 2025 Rahotonni: Agajin Jin kai Da Ake Jefawa Ta Sama A Gaza Ba Shi Da Tasiri August 4, 2025 Wa’adin Da Shugaban Amurka Ya Gindaya Na Kawo Karshen Yaki A Ukraine Ya Karato Ba Tare Da Alamun Karewarsa Ba August 4, 2025 Sojojin Somaliya Sun halaka Mayakan Kungiyar Al-Shabab Fiye Da Hamsin A Kudu Maso Yammacin Mogadishu August 4, 2025 Pakisatan: Iran Ce Madogara Ga Al-ummar Musulmi August 4, 2025 Wakilin Hukumar FAO A Iran Yace Sauyin Yanayi Ya shafi Dukkan Yankin August 4, 2025 Malamai A Najeriya Suna Goyon Bayan Iran A Yadda Take Fuskantar HKI August 4, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministan tsaron Ghana da wasu sun rasu a hatsarin jirgin sama
  • Manoma sun koka kan rabon takin gwamnati a Sakkwato
  • Batun Ceto Wanda Ake Zargi Da Kwaya: Kwamishinan Kano Ya Yi Murabus
  • Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
  • Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano
  • Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
  • ’Yan gida ɗaya sun kitsa garkuwar ƙarya domin karɓar N5m a wurin mahaifinsu
  • Baghaei : Ziyarar Pezeshkian a Pakistan ta bude wani sabon Shafin alaka
  • Rasha da China sun fara wani gagarumin atisayen soji na hadin gwiwa a tekun Japan
  • Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina