Aminiya:
2025-06-13@10:49:00 GMT

HOTUNA: Yadda ambaliya ta raba mutane da muhallansu a Mokwa

Published: 5th, June 2025 GMT

Wasu daga cikin mazauna yankin Mokwa da ambaliyar ruwa ta lalata wa gidaje a Jihar Neja, yanzu na zaune a sansanin ’yan gudun hijira.

Ambaliyar, wadda ta kashe sama da mutum 100, ta jawo asarar dukiya da lalacewar gidaje da dama a yankin.

Direbobi sun toshe babbar hanyar Kogi sakamakon harbe abokan aikinsu Ambaliyar Mokwa: An gano gawar yara 7, jama’a na neman agaji

Aminiya ta kai ziyara sansanin a ranar Talata, inda ta ɗauki wasu hotuna da ke nuna halin da waɗanda abin ya shafa ke ciki da yadda suke rayuwa a sabon wajen da suka koma.

 

Ga hotunan a ƙasa:

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ambaliyar ruwa Mokwa

এছাড়াও পড়ুন:

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

Wani ganau mai suna Kespan Iliya wanda shi ma mazaunin unguwar ne ya shaida wa manema labarai cewa, ‘yan unguwar na cikin barci lokacin da ‘yan bindigar suka iso cikin shigar kwamandoji, inda suka rika harbe-harbe kan mazauna unguwar.

 

LEADERSHIP ta fahimci cewa, sama da gidaje 96 ne kuma aka kone a Gyenbwas, al’ummar gundumar Langai ta karamar hukumar Mangu a yayin harin.

 

Kokarin jin ta bakin jami’im yada labarai na rundunar ‘Operation Save Haven (OPSH)’, Manjo Samson Zhakom ya ci tura domin wayarsa a kashe take a lokacin rubuta wannan rahoto.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Guguwa ta hallaka mutum 6, ta jikkata 30 a Taraba
  • Adadin Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Kashe A AfirkaTa Kudu Ya Karu Zuwa 49
  • Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
  • ‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato
  • Mokwa: Zulum ya kai ziyarar jaje Neja, ya bayar da tallafin N300m
  • Falasdinawa Masu Yawa Sun Yi Shahada A Cibiyoyin Raba Kayan Agaji
  • Rikicin Filato: An sake kone gidaje 96 a Mangu
  • A hanzarta kwangilar yashe Madatsar Ruwa ta Alau — Gwamnatin Borno
  • A hanzarta kwangilar yashe Madatsar Ruwa ta Alou — Gwamnatin Borno
  • Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa