Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran Majid Takht Rvanchi ya bayyana cewa a duk lokacinda gwamnatin Amurka ta gabatar da dakatar da tache makamacin Uranium a cikin Iran tattaunawar ba zata je ko in aba.

Shafin yanar gizo na labarai Arab News ya nakalto Steve Wit-koff jakadan shugaba Trump na musamman a yanking abas ta tsakiya, kuma wakilinsa a tattaunawar Tehran da Washingtong kan shirin makamashin Nukliyar Iran ya fadawa kafafen yana labarai kan cewa duk wata yarjeniya da za’a kulla da Iran a kan shirinta na makamashin Nukliya sai ya hada da rashin tashe makamashin Uranium a cikin kasar Iran, wanda zai nesantata daga makaman Nukliya.

A nasa bangaren Takhta Ravanci ya bayyana cewa tun farko Iran ta bayyana cewa batun tace makamashin Uranium a cikin gida alfakharin kasarmu don haka ba ma abinda tattaunawa ne da wata kasa ba.

Sai dai ya kara da cewa, duk tare da cewa Amurka takan bijiro da wasu al-amura ga kafafen yada labarai sabanin abinda take bayyana wa a fagen tattaunawa, Iran zata ci gaba da halattan tarurrukan tattaunawar sai randa Amurka ta gabatar da wannan bukatar ta kuma sake jin ansar da muka sha nanatawa kan cewa batun tashe makamashin Uranium a cikin kasa bayan cikin ajendar Iran da Amurka.  

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: makamashin Uranium Uranium a cikin

এছাড়াও পড়ুন:

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

Kamar yadda mujallar ta bayar da rahoto a kai, rumfar fina-finai ta kasar Sin ta zama wata alama da ke nuna yadda kasar Sin ke ci gaba da kyautata cudanyar al’adu da hadin gwiwar kasa da kasa a harkar fina-finai. Kana, bisa samun karuwar jawo hankulan kasashen duniya da kuma kafa kwakkwarar turbar fasahar kirkira ta gwaninta da iya tsara labarin fim, sashen fina-finan na kasar Sin ya mike haikan wajen taka rawa sosai a duniya. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

 

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Fatan Tattaunawar Kasarsa Da Amurka Ta Cimma Yarjejeniya Ta Gaskiya
  • Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Nuna Wasu Manyan Fina-Finai 22
  • Iran : zamu ci gaba da inganta uranium ko da yarjejeniya ko babu
  • Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 
  • Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta
  • Iran Ta Jaddada Kawo Karshen Bakar Siyasar gwamnatin ‘Yan Sahayoniyya Kan Al’ummar Falasdinu
  • Ayatullah Khamenei : “Ba inda Rundunar Amurka ta taba shinfida zaman lafiya “
  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Jaddada Hakkinta Na Tace Sinadarin Yuraniyom Don Aikin Cikin Gida
  • Iran ta ce babu wata rubutaciyar shawara da ta samu daga Amurka