Iran Ta Ce Gabatar Da Bukatar Dakatar Da Tashe Makamashin Uranium Karshen Tattaunawar Da Amurka
Published: 19th, May 2025 GMT
Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran Majid Takht Rvanchi ya bayyana cewa a duk lokacinda gwamnatin Amurka ta gabatar da dakatar da tache makamacin Uranium a cikin Iran tattaunawar ba zata je ko in aba.
Shafin yanar gizo na labarai Arab News ya nakalto Steve Wit-koff jakadan shugaba Trump na musamman a yanking abas ta tsakiya, kuma wakilinsa a tattaunawar Tehran da Washingtong kan shirin makamashin Nukliyar Iran ya fadawa kafafen yana labarai kan cewa duk wata yarjeniya da za’a kulla da Iran a kan shirinta na makamashin Nukliya sai ya hada da rashin tashe makamashin Uranium a cikin kasar Iran, wanda zai nesantata daga makaman Nukliya.
A nasa bangaren Takhta Ravanci ya bayyana cewa tun farko Iran ta bayyana cewa batun tace makamashin Uranium a cikin gida alfakharin kasarmu don haka ba ma abinda tattaunawa ne da wata kasa ba.
Sai dai ya kara da cewa, duk tare da cewa Amurka takan bijiro da wasu al-amura ga kafafen yada labarai sabanin abinda take bayyana wa a fagen tattaunawa, Iran zata ci gaba da halattan tarurrukan tattaunawar sai randa Amurka ta gabatar da wannan bukatar ta kuma sake jin ansar da muka sha nanatawa kan cewa batun tashe makamashin Uranium a cikin kasa bayan cikin ajendar Iran da Amurka.
উৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: makamashin Uranium Uranium a cikin
এছাড়াও পড়ুন:
Isra’ila Zata Gamu Da Maida Martani Mai Tsanani Idan Ta Kuskura Ta Sabonta Yaki Da Iran
Babban hafasan hafsoshin kasar Iran Major General Abdolrahim Mousavi ya bayyana cewa idan HKI ta kuskura ta sabonta yaki da kasar Iran ta zata fuskanci maida martani mafi tsanani.
Janar Musawi ya bayyana haka ne a jiya laraba a lokacinda yake hira da tashar talabijan ta almayaden ta kasar Lebanon
Ya kuma kara da cewa a yakin da ya gabata wato wa’adussadik na ukku na watan da ya gabata, sojojin Iran basu fitar da dukkan makamansu su. Ko kuma dukkan karfinsu ba. Don haka idan yahudawan sun kukura sun sake farfado da yaki da JMI sai sun hadu da martani wanda ya fi na farko zafi,
Janar Musavi ya kara da cewa HKI ta dauki shekaru tana tanajin ranar da yaki zai hadata da JMI, kuma ta ga inda tanadinta yak are. Ya ce abinda yake gaba gareta ya fi muni idan bata sani ba ta sani.
A wabi bangare Janar Musawi ya bayyana cewa kasashen yamma da kuma HKI sun son amfani da shirin makamashin nukliya na kasar Iran don raba kasar Iran da kuma maida ita fiye da yadda take a zamanin nsarki sha. Amma tare da taimakon All..sun kasa yin haka.