An Shiga Damuwa Yayin Da Gwamnatin Nijeriya Ke Jinkiri Wajen Biyan ‘Yan Kwangila
Published: 5th, September 2025 GMT
Da yake ganawa da ‘yan jarida a ranar Litinin, tsohon shugaban kungiyar masu tsara gidaje a Nijeriya, Aliyu Wammako, ya ce, rashin biyan ‘yan kwangila kudadensu na shafan tattalin arziki sosai.
Ya bukaci gwamnatin tarayya da ka da ta tsaya bata wani lokaci ta kama biyan ‘yan kwangila kudadensu da hakan zGwamnatin tarayyar Nijeriya ta kaddamar da wani kwamiti da zai tattauna batun basussukan da suka dabaibaye harkokin jakadancin Nijeriya a kasashen ketare.
Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin kasashen waje, Kimiebi I. Ebienfa, shi ne ya shaida hakan ya cikin sanarwar da ya fitar a ranar Litinin a Abuja.
Ebienfa ya ce an dauki matakin ne domin tabbatar da cewa an yi amfani da kudaden da aka tura domin gudanar da ayyukan jakadanci cikin gaskiya da kuma kula da su cikin tsanaki bisa tsarin tafiyar da harkokin kudi na gwamnatin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Ya ce ma’aikatar ta kuma tuntubi ofishin akanta janar na kasa da min ta nemi maido da gibin kudaden da aka ware wa harkokin jakadancin da aka samu cikin kasafin 2024 sakamakon musayar kudade daga sabbin tsare-tsaren kudade da daidaita farashin musayar kudaden.
Idan za a tuna dai gwamnatin tarayya ta amince kan cewa akwai kalubalen kudade da na ayyuka da suke shafan ayyukan diflomasiyya da harkokin jakadancin a kasashen waje.
Ya ce, hatta ofishin jakadancin Nijeriya da suke ketare ba su fita daga matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a cikin gida Nijeriya ba.
“Halin da ake ciki kan hada-hadar kudi da ke fuskantar ofishin jakadanci ya samo asali ne daga gazawar kasafin kudi a tsawon shekaru, wanda ya haifar da cikas a cikin kasafi, kuma ya yi tasiri sosai wajen gudanar da ayyuka da yawa na ofisoshin jakadanci a kasashen waje da kuma karfinsu na aiwatar da muhimman ayyukan diflomasiyya da na ofishin jakadanci yadda ya kamata.”
Sanarwar ta ce “Gwamnatin tarayya ta yi bakin kokarinta wajen ganin ta maye gurbin wasu manyan jakadu, wadanda aka musu kiranye a ranar 1 ga Satumba, 2023.”
ai yi tasiri a dukkanin bangarorin tattalin arziki.
“Rashin biyan ‘yan kwangila kudadensu da gwamnatin tarayya ke ci gaba da yi babban matsala ce da ke shafan kasar baki daya. Saboda musayar kudade tsakanin ‘yan kwangila, leburori, da kwararru ne tushen tattalin arzikin kasa,” in ji shi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: gwamnatin tarayya yan kwangila
এছাড়াও পড়ুন:
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
Ya ce Sin tana maraba da kamfanonin dake fuskantar kalubale su tuntubi ma’aikatar ko hukumomi masu ruwa da tsaki, yana cewa, ma’aikatar za ta nazarci ainihin abubuwan dake faruwa da kuma bayar da damar fitar da kayayyaki ga wadanda suka cancanta. (Mai fassara: FMM)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA