An ngudanar da taron harkokin tsaro na kungiyar BRICS karo na 13TH inda wakilai da kasashen Iran da sauran kasashen kungiyar a birnin Mosco a ranar Laraba 28 ga watan Mayun da muke ciki.

Shafin yanar gizo na labarai AfricaNews ya bayyana cewa babbakan sakataren majalisar tsaro na kasar Iran Ali Akbar Ahmadian da Shugaban Bosnina serb Milorad Dodik da ministan tsaron kasar Korea ta Arewa Ri Chang-dae da kuma da wakilan tsaro daga kasashen duniya fiye da 100 ne suka sami halattan tarom na kwana guda.

A gefen taron a jiya Laraba sakataren majalisar tsaro na kasar Rasah Sergei Shoigu  ya gana da tokwaransa na kasar Iran Ahmadian inda suka tattauna kan al-amura da suka shafe harkokin tsaro tsakanin kasashen biyu.

An gudanar da taron ne daga 27-29 ga watan Mayu da muke ciki sannan wakilai 126 ne suka halarci taron.daga kasashen 104 wadanda suka kasance mambobi a kungiyoyin BRICS,Sco,ASEAN CIS da kuma kasashen kungiyar kasashen Larabawa , Au CSTO da wasu kungiyoyin  kasa da kasa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

Lauyanta, SAN West Idahosa, ya ce kotu ta tabbatar da cewa Natasha na da damar komawa majalisa ba tare da wata matsala ba.

Amma majalisar dattawa ta dage cewa har yanzu tana nan kan matsayinta na dakatar da Natasha har sai wa’adin dakatarwar ya cika.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin Ta Yi Mu’amala Da Kasashen Dake Kan Karshen Kogin Yarlung Zangbo Dangane Da Batun Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Karfin Ruwa A Kogin
  • Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne
  • Jami’an Kasashen Rasha, China, Iran Sun Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa A Tehran
  • Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar
  •  Kungiyar Malaman Musulmi Ta Yi Fatawar Wajabcin Kawo Karshen Killace Gaza
  • Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro
  • Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa
  • Gwamnatin Zamfara Ta Kira Babban Taron Tsaro Tare Da Bayyana Sabbin Dabaru Na Yakar ‘Yan Bindiga.
  • Tsoffin Jami’an ‘Yan Sanda Sun Bukaci A fitar Da Su Daga Cikin Shirin Fansho
  • Ministocin Tsaron kasashen Rasha Da JMI Sun Hadu A Birnin Mosco