Aminiya:
2025-05-21@13:34:36 GMT

DAGA LARABA: “Abba Al-Mustafa Ba Shi Da Hurumin Dakatar Da Fina-finanmu”

Published: 21st, May 2025 GMT

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Dangantaka na ƙara rincaɓewa tsakanin masu shirya finafinai Kannywood da Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano, wacce daya daga cikin jaruman fina-finan Kannywood Abba El-Mustapha, ke jagoranta.

A baya-bayan nan, hukumar ta dakatar da fina-finai masu dogon zango guda 22, bayan saɓaninta da wasu masu shirya fina-finai, inda take zargin cewa fina-finansu sun ƙetare iyaka.

Sai dai masu shirya fina-finan sun bayyana cewa sam hukumar ba ta da hurumin dakatar da waɗannan finafinai.

NAJERIYA A YAU: Yadda Za Ku Kula Da Lafiyar Jikinku DAGA LARABA: Tasirin Mulkin Karɓa-Karɓa A Najeriya

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne kan rigimar da ta balle tsakanin hukumar da masu shirya finafinai masu dogon zango.

Domin sauke shirin, latsa nan

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Abdul Amart Haruna Talle Maifata Sani Haruna Alrahuz masu shirya fina

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Mece ce Makomar Dimokuraɗiyya Idan Aka Wajabta Kada Kuri’a?

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Ɗaya daga cikin ginshiƙan tsarin dimokuradiyya shi ne zaɓi – bai wa jama’a dama su zaɓi abin da suke so, ko kuma wanda suke so ya shugabance su.

Wannan ne ya sa ɗaya daga cikin muhimman matakai a kafuwar tsarin shi ne zaɓe.

Sai dai kuma abin tambaya shi ne, zaɓin ya haɗa har da na yin zaɓe ko ƙaurace masa?

Mene ne matsayin tsarin dimokuraɗiyya idan aka wajabta wa al’umma kaɗa ƙuri’a?

NAJERIYA A YAU: Shin Jam’iyyar NNPP Za Ta Kai Labari A 2027? DAGA LARABA: Tasirin Mulkin Karɓa-Karɓa A Najeriya

Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai duba.

Domin sauke shirin latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mun dakatar da sanya tallan magungunan gargajiya a fina-finai – Abba
  • Sojojin Sudan Sun Sanar Da Kammala “Tsarkake” Birnin Kahartum Daga Dakarun  RSF
  • Gwamnatin Kano Ta Ƙara Wa’adin Mako Guda Kan Dakatar Da Fina-finai 22
  • An cimma matsaya kan dakatar da haska fina-finai 22 a Kano
  • Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Nuna Wasu Manyan Fina-Finai 22
  • Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani
  • NAJERIYA A YAU: Mece ce Makomar Dimokuraɗiyya Idan Aka Wajabta Kada Kuri’a?
  • Gwamnatin Kano ta dakatar da haska shirin Labarina da Dadin Kowa da wasu 20
  • Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes