Ciwon Mara Lokacin Al’ada
Published: 19th, May 2025 GMT
A gauraya kayan hadi cikin zumar, a rika sha cokali 3 da safe bayan karyawa da kuma da dare kafin kwanciya. A fara amfani da wannan hadi kafin zuwan al’ada, sannan a ci gaba har ciwon ya lafa, da izinin Allah.
Ciwin Ciki na mata mai zafi
Hadi mai matukar karfi:
Garin hulba cokali 7, Garin habbatussauda (habbur rashad) cokali 7, Man zaitun cokali 10
Yadda ake amfani da shi:
A gauraya su wuri guda.
Wani Hadin:
Tsamiya, Habbatussauda, Zuma:
Yadda ake amfani da shi:
A tafasa tsamiya da habbatussauda, a tace, sannan a zuba zuma a ciki. A rinka sha sau biyu a rana. Wannan shima yana da tasiri sosai wajen saukar da zafi da busar da radadin ciwo.
Wani Hadin:
Hadin Citta da Kanafari:
Citta (zanyen ko garinta), Kanunfari, Zuma
A tafasa citta da kanunfari, a tace ruwan, a zuba zuma a sha, yana saukaka ciwon mara musamman ga wadanda suke da matsalar kumburin mahaifa.
Ganyen gwanda da Lemo:
ganyen gwanda rabi, Ruwan lemon tsami
A markada ganyen gwanda da ruwan lemon tsami, a tace a sha. Yana taimakawa wajen tsaftace mahaifa da rage radadin mara. Ko kuma a dafa.
Tsarki da Ganyen Magarya:
A tafasa ganyen magarya, a zauna ciki (wankan dumi) na mintuna 15, musamman idan al’ada ta zo da zafi. Wannan na rage jin radadi da kwantar da mahaifa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Mara
এছাড়াও পড়ুন:
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)
A wancan lokacin,Mrs. Bintu M.Sadik, cewa tayi Sir S.M. Banaman shi ne Shugaban Kwalejin na farko duk kuma Malaman Turawa, daga baya ne aka dauke Hausawa ‘yan asalin wurin saboda su koyar da Hausa da kuma al’amarin daya shafi addinin musulunci.Ta ce mshahuran ‘yan Arewa sun halarci Kwalejin daga cikinsu akwai Firayim Minista na farko Abubakar Tafawa Balewa,Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa, da kuma Sir Kashim Ibrahim, da dai sauran wasu duk sun halarci Kwalejin ta Katsina
An samu labarin kasar Katsina ta taba kasancewa wata babbar cibiyar Kasuwanci ta Sahara. Wannan shi tun lokacin da aka hade Arewa da Kudancin Nijeriya Katsina tana daya daga cikin wuraren da hanyar jirgin kasa ta bi ko kuma Layin Dogo a lokacin.Sarkin Katsina Muhammadu Dikko shi ya bada wurin da aka gina Katsina Kwalejin ne a cikin gonarsa da ke Rafukka a lokacin.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp