Leadership News Hausa:
2025-09-18@20:34:45 GMT

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Published: 18th, September 2025 GMT

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

 

Mourinho ya yi suna ne a lokacin da yake tare da Porto tsakanin shekarun 2002 zuwa 2004 inda ya lashe kofuna shida, ciki har da gasar zakarun Turai a shekarar 2003-04, tun da ya bar kasarsa a shekara ta 2004, Mourinho ya jagoranci Chelsea, Inter Milan, Real Madrid, Manchester United, Tottenham Hotspur, Roma da Fenerbahce, bayan korar Lage a ranar Talata, shugaban Benfica Rui Costa ya ce dole ne sabon kocin ya kasance yana da kwarewa da gogewa a wannan bangaren.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Duk da cewar an yi yarjejeniya tsakanin ɓangarorin biyu, rikici ya sake ɓarkewa bayan NUPENG ta ce Dangote bai cika alƙawari ba.

Amma matatar ta musanta zargin, inda ta bayyana cewa ma’aikatanta na da damar shiga ƙungiya idan sun so, amma ba dole ba ne.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Benfica ta naɗa Jose Mourinho sabon kociyanta
  • Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB
  • Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
  • Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
  • An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos
  • Yawan Hatsin Da Aka Girbe A Kasar Sin Tsakanin Shekarar 2021-2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi
  • Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?
  • Tawagar Yan Wasan Damben Gargajiya Ta Iran Ta Zama Zakara A Damben Ta Duniya
  • Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar