Sako daga Halima Nasir Kaduna:
Ina so a mikan sakonaisuwa zuwa ga kawayena kamar su; Aisha, Laila, Maryam’s Kitchen, Zuby, Halisa ‘yar dagwas, Zuzu da Teemah. Sannan ina gaida kannena irin su; Al’amin, Muktar, Rashida da Rukayya.
Sako daga Fatima Ibrahim:
Ina gaishe da masoyina abin kaunata kuma rabin raina Mahir Mamuda (M2), sai kannena da kuma sauran ‘yan’uwana ina addu’ar Allah ya sa su yi juma’a lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate
A ƙarshe, Farfesa Pate ya yabawa gwamnatin tarayya bisa gina sabbin gine-gine a jami’ar kamar ginin Majalisar Jami’a, katangar jami’a, da ɗakunan kwana. Ya bayyana cewa dalibai 6,870 ne suka kammala karatu, ciki har da 91 da suka samu First Class da kuma 16 da suka kammala karatun digiri na PhD. Haka kuma, jami’ar ta karrama mutane biyar da digirin girmamawa saboda gudummawarsu ga ci gaban kasa da ilimi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp