Leadership News Hausa:
2025-04-30@19:53:35 GMT

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

Published: 12th, April 2025 GMT

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

Ga kuma yadda ake sarrafawa:

Da farko, a zuba ruwa a tukunya a sa a wuta domin ya tafasa.

A rage wuta kadan, sannan a zuba garin alabo a hankali cikin ruwan da ke tafasa, ana juyawa da muciya ko cokali ko leda mai kauri don kada ya yi kolalla.

A ci gaba da juyawa har sai ya hade sosai kuma ya zama mai laushi.

Idan yana da kauri sosai, sai a kara dan ruwan zafi kadan wanda dama kin rage, kuma a ci gaba da juyawa har sai ya yi laushi.

A rufe shi na ‘yan mintuna kafin a sauke.

 

Sai kuma yadda ake miyar Uwedu:

Iata ma ga abubuwan da ake bukata domin hada ta:

Ganyen Ewedu (fresh leabes)

Kanwa ko potash (dan kadan),Gishiri, Magi, yaji

 

Sai kuma yadda ake hadawa:

A gyara ganyen Ewedu, a wanke su da kyau.

Sannan a zuba ruwa kadan a tukunya, a sa kanwa ko potash, a sa a tafasa.

Idan ruwan ya tafasa, sai a zuba ganyen uwedu, a dafa na kimanin minti 5–7. A sauke, sannan a daka a cikin turmi ko a murza da blender idan ana so ya zama ya yi laushi. Sai a mayar da shi tukunya, a sa gishiri da maggi da yaji idan ana so, a dafa na minti kadan sai a sauke.

A ci dadi lafiya.

Za’a dan iya zuba miyar ja ko nama ko ganda ko kifi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Miya Uwaidu

এছাড়াও পড়ুন:

Sabbin Bayanai Kan Fashe-Fashe Wasu Abubuwa A Tashar Jiragen Ruwan Kasar Iran

Gwamnan lardin Hormozgan (mai hedikwata a Bandar Abbas), Mohammad Ashouri, ya ce wani bangare na lamarin tashar jiragen ruwa na Shahid Raja’i ya faru ne sakamakon keta sanarwar adana kayayyaki ne, wani bangaren kuma na da alaka da sakaci da rashin kulawa (a wajen ajiya).

AShouri, wanda ya bayyana ta hanyar faifan bidiyo a wata hira da aka watsa ta talabijin a yammacin jiya Litinin, ya bayyana sabbin alkaluman wadanda suka bata: Akwai mutanekusan 22 da suka bace, kamar yadda wasu gawarwakin mutane 22 ba a iya tantace su ba ko su waye ba.

Ya ce: “Wasu daga cikin wadanda suka jikkata an hanzarta jigilar su ta jirgin saman soja zuwa asibitin birnin Shiraz.”

Gwamnan lardin Hormozgan na Iran ya ce: An cimma wasu bincike na farko dangane da yiyuwar yin sakaci a wannan fanni, kuma ana gudanar da bincike sosai kan dukkan al’amuran da suka faru. Kuma babu wata daga kafa da za a yi ga duk wanda aka samu da yin sakaci a kan haka za a tuhume shi kamar yadda shari’a ta tanada.

 Ya ci gaba da cewa, “Ta hanyar nazarin faifan bidiyo daban-daban na aukuwar lamarin tashar jirgin ruwa ta Shahid Raja’i, an lura da cewa, an yi jigilar kaya a lokacin da lamarin ya faru, inda hayaki ke tashi, sai kuma fashewar wani abu.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kar A Mika Wuya Ga “Damisar Takarda”
  • Yadda ’yan Tifa da baƙin direbobi ke haddasa haɗari a Abuja
  • Yadda ta kaya a wasannin kusa da na ƙarshe na Gasar Zakarun Turai
  • Sabbin Bayanai Kan Fashe-Fashe Wasu Abubuwa A Tashar Jiragen Ruwan Kasar Iran
  • HOTUNA: Yadda aka dawo da ’yan Najeriya 203 daga Libya
  • Shugaban Kasar Yana Maraba Da Masu Zuba Hannun Jari A Kasarsa Daga Kasashen Waje
  • Ɗaukewar wutar lantarki ta tsayar da al’amura a Sifaniya da Portugal
  • Sin Za Ta Aiwatar Da Matakan Daidaita Samar Da Guraben Ayyukan Yi Da Raya Tattalin Arziki
  • Yadda matar gwamna ta sa mata gasar haihuwar ’yan uku
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Tattauana Da Shugaban Hukumar IAEA