Leadership News Hausa:
2025-11-14@20:19:47 GMT

An Rufe Taro Na 3 Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

Published: 10th, March 2025 GMT

An Rufe Taro Na 3 Na Majalisar CPPCC Karo Na 14

Yau Litinin, aka rufe taro na 3 na majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin wato CPPCC karo na 14 a nan birnin Beijing. Shugaban kasar Sin Xi Jinping da sauran manyan jami’an gwamnati da jami’yyar kwaminis ta kasar Sin wato JKS, sun halarci taron.

A gun bikin rufe taron, an zartas da kudurin rahoton aikin kwamitin dindindin na taron, da rahoton da kwamiti mai kula da kudurori ya gabatar game da bincike kan kudurorin da aka gabatarwa taron, kana da kudurin siyasa na taron da dai sauran muhimman takardu.

(Amina Xu)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

A yau Alhamis, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya ce hadaddiyar sanarwar da aka fitar a gun taron ministocin harkokin waje na kungiyar G7 ba ta da tushe, inda ta zargi kasar Sin, ta kuma tsoma baki cikin harkokin cikin gida na kasar. Don haka Sin ba ta amince da sanarwar ba.

Rahotanni na cewa ministocin harkokin wajen kasashe membobin kungiyar G7, sun tattauna damuwar da ake nunawa game da fadada karfin soja, da makaman nukiliya na kasar Sin, inda suka ce suna bukatar bangaren Sin ya yi alkawarin kiyaye zaman lafiya.

Game da hakan, Lin Jian ya ce Sin kasa ce da ta fi mayar da hankali ga batun kiyaye zaman lafiya da tsaro, tana kuma tsayawa tsayin daka kan turbar samun ci gaba cikin lumana, da manufofin kiyaye tsaron kasa, da na kiyaye takaita yawan makaman nukiliya bisa bukatun tsaron kasar.

ADVERTISEMENT

Jami’in ya ce kungiyar G7 ba ta ambato alhakin dake wuyan kasar Amurka, na rage makaman nukiliya, da hadarin yaduwar makaman nukiliyar a sakamakon raya dangantakar abota, ta kiyaye tsaro a tsakanin Amurka da Birtaniya da Australia ba, amma ta zargi kasar Sin ba tare da wani tushe ba. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin An Kafa Cibiyar Kiwon Lafiya Ta Hadin Gwiwa Ta Farko Tsakanin Sin Da Afirka A Guinea November 13, 2025 Daga Birnin Sin Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa November 12, 2025 Daga Birnin Sin Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing November 12, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar
  • Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka
  • Ramaphosa Ya Caccaki Trump Kan Kauracewa Taron G20 A Johannesburg
  • An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu
  • Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe
  • Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su
  • Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa
  • Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka
  • DAGA LARABA: Tasirin Da Tura Jami’an ‘Yan Sanda Kare Manyan Mutane Zai Haifar Ga Tsaron Al’umma
  • CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15