GORON JUMA’A 30-03-2025
Published: 30th, May 2025 GMT
Sako daga Bilal Salisu Gabasawa:
Ina so a mikan sakon gaiswa ta zuwa ga masoyiya Habiba, abar kaunata in sha Allah har karshen rayuwa, da fatan ta yi juma’a lafiya.
Sako daga Suwaiba Lawan Jihar Kano:
Ina so a gaishe mun da mahaifana da kuma.mijina uban ‘ya’yana daya tamkar ya dubu rabin raina Nasir Muhd, Allah ya sa sakon ya isa gare shi, ina yi muku fatan alkhairi.
Sako daga Abba Ahmad Kaduna:
Ina gaishe da mahaifina da kuma mahaifiya ta, ina gaishe da kannena; Momi, ikram, sadiya, hafsa, sadik, sannan ina gaishe da duk kanin al’ummar musulmi bakidaya, Allah ya sa mu yi juma’a lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Likitocin Iran Suna Ci Gaba Da Samun Nasara Wajen Magance Matsalar Kurmanta Da Na Bebantaka
Likitocin Iran sun yi bikin murnar nasarar da ta samu na dasa na’urar dawo da ji da inganta shi ga masu matsalar kurmantaka da raunin ji a lardin Khuzestan na kasar
Ƙaunar sana’a, dagewa, da sadaukarwa sune sirrin nasarar kowane aiki da hidimar jin kai. Waɗannan kalaman ne Farfesa Nadir Al-Saki ya fara bude jawabinsa a yayin bikin nasarar da aka yi na aikin tiyatar dashen na’urar magance matsalar Rashin ji da rauninsa sau 1,500 a lardin Khuzestan dake kudu maso yammacin ƙasar. Wadannan tiyata sun bayyana kwarewar aikin likita da basirar likitoci a lardin, wajen maido da ji da magana ga wadanda suka rasa jin tun da fari.
Bikin dai ya samu halartar likitoci da ma’aikatan jinya da yara da dama wadanda aka yi musu aikin tiyata cikin nasara, tiyatar da ta ba su damar bayyana tunaninsu da yadda suke ji a fagen rayuwa.
Hanyoyin dasa na’urar a lardin sun zama wani dandamali mai karfi ga marasa lafiya na kasashen waje, inda marasa lafiya 36 daga kasashen Iraki, Oman, Hadaddiyar Daular Larabawa, Turkey da Afghanistan suka samu waɗannan ni’imomi a fagen rayuwar bil-Adama.