Tinubu Zai Bibiyi Kwazon Ministocinsa A Ranar 29 Ga Watan Mayu
Published: 23rd, May 2025 GMT
“Idan ka yi kwao sosai, babu abin da za ka ji tsoro. Idan ba ka yi kwazo ba, za mu biyiya. Idan ba ka yi komai ba, za ka bar mana aikinmu,” in ji shugaban kasa.
Masu ruwa da tsaki sun ce wasu ministoci, musamman a cikin muhimman sassa, suna cikin bincike yayin da Tinubu ke shirin yanke hukunci a kan inganta majalisar ministocinsa.
A yanzu dai ana zuba ido a gani ko dai Tinubu zai gudanar da sauye-sauye a majalisar ministocinsa cikin gaggawa ko kuma zai jinkinta.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp