NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyar ‘Ya’yansu
Published: 3rd, April 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Duk wanda ya kai shekara 40 ko sama da haka, zai iya tuna irin tarbiyyar da ya samu daga iyayensa a baya, da kuma yadda alaƙar da ke tsakanin yara da iyaye ta ke cike da girmamawa, kulawa, da soyayya.
A yau, abubuwa sun canza sosai.
NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal NAJERIYA A YAU: Illar Sare Itatuwa Ga Sauyin Yanayi Da LafiyarmuYawancin iyaye na fuskantar ƙalubale iri-iri, musamman yadda nauyin rayuwa ke ƙaruwa a kansu.
Ɗaya daga cikin manyan sauye-sauyen da aka samu shi ne yawaitar mata masu aiki, ko dai a gwamnati ko a kamfanoni masu zaman kansu.
Wannan sauyin yana iya shafar irin kulawar da yara ke samu daga iyayensu.
Shirin Najeriya A Yau, zai yi nazari kan ƙalubalen da iyaye ke fuskanta a wannan zamani wajen tarbiyyar ’ya’yansu, da kuma irin tasirin da sauye-sauyen zamantakewa ke yi a rayuwar iyali.
Domin sauke shirin, latsa nan
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: ya ya iyaye Najeriya a yau Tarbiyya yara zamantakewa
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Mutum 8 Da Bam A Borno
Wata majiya kuma ta bayyana cewa adadin mutanen da suka mutu na iya fin haka, duba da yawan mata da yara da lamarin ya rutsa da su.
A lokacin haɗa wannan rahoto, hukumomin soji da ‘yansanda ba su fitar da wata sanarwa ba dangane da lamarin ba.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp