Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 60 A Borno
Published: 30th, May 2025 GMT
Sojojin Najeriya sun ci gaba da nuna azama da jajircewa wajen murkushe kalubalen tsaro a yankin Arewa maso Gabas, tare da tabbatar da cewa ba za su yi kasa a gwiwa ba har sai an tabbatar da zaman lafiya mai ɗorewa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
An miƙa batun zuwa Rundunar ‘yansandan Jihar don ci gaba da bincike kafin gurfanar da wanda ake zargin a kotu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp