‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Published: 29th, May 2025 GMT
Wakilinmu ya tattaro cewa, babu wanda ya rasa ransa yayin harin amma har zuwa lokacin hada wannan rahoton ba a san inda basaraken ya ke ba.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansanda, SP Ranham Nansel ya tabbatar da sace Basaraken.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO
Su kuwa mahalarta taron, sun yaba da kyautatuwar dangantakar kasashen biyu da rawar da SCO ke takawa. Sun kuma bayyana fatan Masar da Sin za su yi amfani da damarmakin ci gaba da SCO ta samar domin su hada hannu tare, su inganta tsarin jagorantar harkokin duniya da farfadowar kasashe masu tasowa. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp