Mutane 12 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Neja
Published: 22nd, February 2025 GMT
Mutane 12 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Neja.
কীওয়ার্ড: Hatsarin Mota Mutuwa
এছাড়াও পড়ুন:
A Yemen An Yi Gangamin Miliyoyin Mutane Na Nuna Goyon Bayan Falasdinawa
A jiya Juma’a miliyoyin mutane Yemen sun cika dandalin ” Saba’in” dake birnin Sanaa, domin nuna cikakken goyon bayansu ga al’ummar Falasdinu.
An bai wa gangamin taken: ” Muna tare da Gaza” domin jaddada ci gaba da nuna goyon bayan al’ummar Falasdinu da suke fuskantan kisan kiyashi daga sojojin HKI, da kuma nuna kin amincewa da jefa mutanen yankin cikin yunwa.
Masu gangamin sun yi tir da yadda kasashen larabawa da na musulmi su ka nuna gajiyawa da kuma yin abin kunya saboda yadda su ka yi shiru akan abinda yake faruwa da mutanen Gaza.
Bugu da kari a yayin wannan gangamin an yi jinjina ga sojojin kasar da suke kai wa HKI hare-hare da kakaba takunkumi akan tasoshin jiragen sama da na ruwa na “Ben Gorio” da kuma ” Haifa”.
Daga cikin wadanda su ka gabatar da jawabi a wurin gangamin da akwai ‘yan Afirka mazauna Yemen, inda su ka yi jinjina ga gagaruwar da Yemen din ke takawa waje taimakawa al’ummar Falasdinu.
Haka nan kuma sun bayyana cewa, batun Falasdinu ya shafi dukkanin musulmi, da masu ‘yanci a duniya baki daya, kuma batu ne na ‘yan adamtaka a matakin farko.”
Bugu da kari sun yi kira ga shugabannin nahiyar Afirka da ma al’ummarta da su kasance a tare da mutanen Gaza da ake zalunta, su taimake su wajen fuskantar zaluncin da ake yi musu.”