Aminiya:
2025-11-02@18:12:55 GMT

Yadda ’yan Arewa suka yi Maulidin bana a Ibadan

Published: 7th, September 2025 GMT

Ƙungiyoyin Musulmi maza da mata da ƙananan yara daga sassa daban-daban na Jihar Oyo sun gudanar da bukukuwan zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta, Manzon Allah Annabi Muhammad (SAW), na bana (shekara ta 1447 bayan hijira).

Aminiya ta ruwaito cewa an fara gudanar da bukukuwan ne a ranar Asabar daga harabar babban Masallacin Unguwar Sabo, mazaunin Hausawa a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo.

Khalifofin mazhabobin Darikun Tijjaniyya da Ƙadiriyya a Ibadan su ne suka jagoranci manyan malaman addinin Musulunci tare da dimbin mabiya wajen yin tattaki na tsawon kilomita 10 da ya zagaya wasu sassan birnin domin nuna farin ciki da murnar wannan rana.

An ga ƙungiyoyin Musulmi daban-daban masu halartar zagayen Maulidi sanye da sutura iri ɗaya (amko) suna rera zikiri da ambaton sunayen Ubangiji (TWT), da salatin Annabi Muhammad (SAW), tare da wako6kin yabon sa. Aminiya ta ce kamar yadda aka saba a duk shekara, a bana ma an gudanar da wannan zagaye cikin tsauraran matakan tsaro.

Boko Haram sun kashe gomman mutane da sojoji a ƙauyen Borno Mauludi: Ƙungiyoyin addini sun nemi gwamnati ta sassauta dokar hana hawa babur a Gombe

Attajiran Musulmi ’yan Arewa da masu hali sun tallafa da dukiyoyinsu wajen karfafa guiwar gudanar da wannan biki da al’ummar Musulmi ke yi duk shekara. Haka kuma, Aminiya ta gano cewa iyaye masu hali sun gwangwaje iyalansu da naman dabbobi, kaji da talo-talo, suna dafa nau’ukan abinci iri-iri domin ci a gidajensu da kuma rabawa makwabta da sauran jama’a don nuna farin cikinsu da zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu (SAW).

Tun kafin wannan rana, manyan malaman Darikun Tijjaniyya da Ƙadiriyya sun jagoranci mabiyansu zuwa masallatai daban-daban a Unguwar Sabo, inda suka shafe dare-daren watan Rabi’u Awwal suna yin wa’azi kan tarihin fiyayyen halitta, matsayin sa da girmansa, tare da jaddada bukatar Musulmi su yi koyi da halayensa domin samun tsira a duniya da lahira, kamar yadda Ubangiji (TWT) ya umarta.

Gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma, Sanatoci, masu fada a ji da Sarakuna sun aike da sakonnin taya murna ga al’ummar Musulmi. A cikin sakonninsu sun jaddada bukatar yin koyi da kyawawan halayen Annabi Muhammad (SAW) wajen gudanar da rayuwa. Haka kuma sun yi kira ga Musulmi su yi amfani da wannan dama wajen yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya da kwanciyar hankali baki ɗaya.

Ends

Kana so in rage tsawon labarin zuwa sigar takaitacciya (ƙasa da rabin wannan tsawon) domin ya dace da salo irin na Aminiya, ko ka fi so a bar shi cikakke haka?

Na duba rubutun, na yi gyare-gyare kadan don inganta tsari, daidaita nahawu da rage maimaitawa ba tare da canza ma’anar labarin ba. Ga sigar da aka gyara:

Dubban Musulmi ‘Yan Arewa Sun Yi Maulidin Bana a Ibadan
Daga Kabir Yayo Ali, Ibadan

Kungiyoyin Musulmi maza da mata da kananan yara daga sassa daban-daban na Jihar Oyo sun gudanar da bukukuwan zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta, Manzon Allah Annabi Muhammad (SAW), na bana (shekara ta 1447 bayan hijira).

Aminiya ta ruwaito cewa an fara gudanar da bukukuwan ne a yau Asabar daga harabar babban Masallacin Unguwar Sabo, mazaunin Hausawa a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo.

Khalifofin mazhabobin Darikun Tijjaniyya da Qadiriyya a Ibadan su ne suka jagoranci manyan malaman addinin Musulunci tare da dimbin mabiya wajen yin tattaki na tsawon kilomita 10 da ya zagaya wasu sassan birnin domin nuna farin ciki da murnar wannan rana.

An ga kungiyoyin Musulmi daban-daban masu halartar zagayen Maulidi sanye da sutura iri ɗaya (amko) suna rera zikiri da ambaton sunayen Ubangiji (TWT), da salatin Annabi Muhammad (SAW), tare da wakokin yabonsa. Aminiya ta ce kamar yadda aka saba a duk shekara, a bana ma an gudanar da wannan zagaye cikin tsauraran matakan tsaro.

Attajiran Musulmi ’yan Arewa da masu hali sun tallafa da dukiyoyinsu wajen karfafa guiwar gudanar da wannan biki da al’ummar Musulmi ke yi duk shekara. Haka kuma, Aminiya ta gano cewa iyaye masu hali sun gwangwaje iyalansu da naman dabbobi, kaji da talo-talo, suna dafa nau’ukan abinci iri-iri domin ci a gidajensu da kuma rabawa makwabta da sauran jama’a don nuna farin cikinsu da zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu (SAW).

Tun kafin wannan rana, manyan malaman Darikun Tijjaniyya da Qadiriyya sun jagoranci mabiyansu zuwa masallatai daban-daban a Unguwar Sabo, inda suka shafe dare-daren watan Rabi’u Awwal suna yin wa’azi kan tarihin fiyayyen halitta, matsayin sa da girmansa, tare da jaddada bukatar Musulmi su yi koyi da halayensa domin samun tsira a duniya da lahira, kamar yadda Ubangiji (TWT) ya umarta.

Gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma, Sanatoci, masu fada a ji da Sarakuna sun aike da sakonnin taya murna ga al’ummar Musulmi. A cikin sakonninsu sun jaddada bukatar yin koyi da kyawawan halayen Annabi Muhammad (SAW) wajen gudanar da rayuwa. Haka kuma sun yi kira ga Musulmi su yi amfani da wannan dama wajen yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya da kwanciyar hankali baki ɗaya.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Fiyayyen Halitta Kadiriyya Tijjaniya zagayowar ranar haihuwar Darikun Tijjaniyya da gudanar da bukukuwan gudanar da wannan al ummar Musulmi jaddada bukatar manyan malaman Unguwar Sabo kamar yadda wannan rana duk shekara

এছাড়াও পড়ুন:

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

A cewarsa, ta hanyar wadannan shirye-shirye, kasar Sin ta nuna goyon baya mai dorewa ga kasashe masu tasowa kuma tana ba da gudummawa mai ma’ana ga ci gaban duniya a karkashin tsarin hadin gwiwar kasashe masu tasowa. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

 

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace October 31, 2025 Daga Birnin Sin Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC October 31, 2025 Daga Birnin Sin Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare October 31, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • 2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su
  • Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?
  • Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
  • Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik
  • Sanata Sunday Marshall Katung Ya Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar APC
  • Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa
  • Manoma a Jigawa Sun Jinjinwa Kungiyar Sasakawa Africa Bisa Bada Tallafi a Harkar Noma
  • Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai
  • Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare
  • NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari